ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Kudi: NLC Ta Dage Yajin Aikinta Zuwa Mako 2

by Sadiq
3 years ago
NLC

Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta dakatar da yajin aikin da ta shirya yi kan karancin Naira da makonni biyu.

Kungiyar ta ce hakan zai bayar da damar sanya ido kan matakin da babban bankin Nijeriya (CBN) ke bi a kan yadda ake fitar da kudaden Naira da kuma wadatar da ‘yan Nijeriya.

  • Charles Onunaiju: Shawarar Wayewar Kai Ta Duniya Za Ta Haifar Da Alfanu Ga Dan Adam
  • Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 7

Shawarar tsawaita wa’adin ya biyo bayan samun rahotannin da kugniyar kwadago ta samu daga tawagogin sa-ido a fadin Jihohi 36 da daukacin kananan hukumomin da aka tantance babban bankin a kan matakin da ya dace.

ADVERTISEMENT

A wani taron tattaunawa da aka yi a Abuja ranar Talata bayan kammala taron zartarwa na kasa, shugaban kungiyar kwadago ta kasa, Kwamared Joseph Ajaero, ya shaida wa manema labarai cewa matsalar kudin na raguwa fiye da baya.

Ya ce, “Bayan kwana daya ko biyu da muka yi muku bayani a nan wakilan CBN sun zo nan. Kuma mun yi ganawa mai amfani da su. Kuma mun ba su shawarwari kan yadda za a magance matsalar, nan da nan suka fara aiki. Kuma abu ya yi kyau.

LABARAI MASU NASABA

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

“Rahotannin da ke fitowa daga duka jihohin tarayya, da kananan hukumomi kan matakin bin bankuna, muna farin cikin sanar da ku cewa eh, akwai suna bin umarnin CBN.

“Bayan taron NEC, mun nuna shakku kan dorewar wannan tsari, kuma ba ma so a sake kiranku bayan kwana biyu, don sanya ido kan wannan doka na tsawon makonni biyu masu zuwa don ganin ko hakan zai dore saboda an tilasta musu fitar da kudi. Bankunan kasuwanci ana sa ran za su dore wajen wadata mutane da kudi,” in ji shi.

A satin da ya wuce ne CBN ya bai wa bankuna umarni yin aiki a karshen mako don wadata mutane da kudi.

MASU ALAKA

NLC
Manyan Labarai

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
NLC
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
NLC
Manyan Labarai

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Next Post
An Kwaso ‘Yan Nijeriya 151 Da Suka Makale A Libya

An Kwaso 'Yan Nijeriya 151 Da Suka Makale A Libya

LABARAI MASU NASABA

SAW

Ɗabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa

September 11, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

September 11, 2026
NLC

Sojoji Sun Ceto Mutane 13 Da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

September 11, 2026
Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

September 11, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Gwamnan Shekara na 2026 Gwamna Caleb Manasseh Mutfwang

September 11, 2026
NLC

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
NLC

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
NLC

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.