ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Katsina: Mun Rasa Rayuka 102 -Shugaban Al’umma 

by Abubakar Abba
3 years ago
Kisan Katsina

Adadin mutanen da suka mutu a harin da ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Kankara da ke a Jihar Katsina ya karu zuwa 102.

Daga cikin wadanda aka kashe akwai ‘yan aikin-sa -kai da suka fito daga kauyukan Guga, Kakumi, Kandarawa da Jargaba da ke a Karamar Hukumar Bakori, inda a nan ne ayyukan ‘yan bindigar ya fi munana.

  • Wani Ya Kashe Dan Uwansa Kan Naira 1,000 A Jihar Legas 
  • An Gurfanar Da ‘Yan Bangar Siyasa 10 A Gaban Kotu A Sakkwato 

Wani shugaban al’umma a kauyen Guga Mahadi Guga ya sheda wa Leadership Hausa cewa, sun birne gawarwarki guda 72 da aka kwaso daga daji, inda ya kara da cewa, mutane guda 102 ne ‘yan bindigar suka kashe.

ADVERTISEMENT

Mahadi, ya kara da cewa, mutane 102 aka hallaka, mun kuma mun birne mutane 72, inda kuma har yanzu, akwai mutanen da ba a gansu ba har yanzu.

A cewarsa, har yanzu muna cikin zaman dar-dar tun bayan aukuwar harin, inda ya yi kira ga gwamnatin jihar da ta sauke nauyin da ke a kanta na kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar, musamman wadanda ke zaune a karkara.

LABARAI MASU NASABA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yi Fintinƙau

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

Tun bayan aukuwar harin, rundunar ‘yansandan jihar, ta tabbatar da cewa, mutane 41 ne suka mutu a lokacin harin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yi Fintinƙau
Labarai

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yi Fintinƙau

December 14, 2025
Sojojin somaliya
Manyan Labarai

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

December 14, 2025
Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

December 13, 2025
Next Post
Mun Tara Wa Dan Takarar Gwamnanmu Miliyan 511 A Kano – NNPP

Mun Tara Wa Dan Takarar Gwamnanmu Miliyan 511 A Kano - NNPP

LABARAI MASU NASABA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yi Fintinƙau

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yi Fintinƙau

December 14, 2025
Wacce Kasa Ce Za Ta Lashe Gasar Kofin Afirka

Yadda Haaland Ya Zura Kwallaye 100 A Firimiyar Ingila

December 14, 2025
Sojojin somaliya

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

December 14, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

December 13, 2025
Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

December 13, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

December 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

December 13, 2025
Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

December 13, 2025
Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

December 13, 2025
Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

December 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.