ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Kurakuren Iyaye Wajen Tarbiyya (II)

by Sulaiman
4 years ago

LABARAI MASU NASABA

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Assalamu Alaikum! Barkanmu da sake kasancewa da ku a cikin wannnan shiri wanda muke zabo batu (Topic) duk mako dan tattaunawa a kansu. A wannan makon za mu tattauna ne a kan KURAKUREN IYAYE YAYIN TARBIYYA. Tabas! Sau tari musamman a irin zamanin da muke ciki iyaye na sakaci sosai wajen tsayawa gun ba ‘ya’yayensu tarbiya, kama daga kan Uba zuwa kan Uwa.

Sakacin Iyaye Maza: A wannan zamanin Maza da yawa za ka iya samu ba su san me ake a gidansu ba musamman ‘ya’yayensu. Gaba daya za ka tarar ya sake ma Mace tarbiyar da kulawa da yaran, wani idan ya sa kai ya fice tun safe ba za ka kuma ganinsa ba sai dare, lokacin za ka iya tararwa yaran sun yi bacci, idan ma idonsu biyu shi din ya gaji bai da lokacin da zai zauna ya kula da abin da ke tafiya a cikin gidansa ko da na mintuna ne kuwa. Abin da suka sani shine idan yaro ya yi mara kyau su danganta da uwa da rashin zamansu sun manta da kiwo ne Allah ya dora a wuyansu.
Mace ce ginshikin tarbiyar yara wanda shi ya sa ake cewa idan za ka yi Aure ka auro ma ‘ya’yayenka Uwa tagari, sai dai hakan ba yana nufin ka sake ma mace ragamar komai na tarbiya ba ne dole tana bukatar mataimaki musamman yaranmu na zamani masu zuwa da wayau sosai dole sai iyaye biyu sun yi tsayuwar daka gun kulawa. An sani Namiji shi ke fita gwagwarmaya wajen nema domin iyalansa. Sai dai yana da kyau har ila yau a ce ya ware lokuta na musamman wajen kulawa da su idan ba haka ba, zai gama neman kudinsa bayan shekaru ya tsinci yaransa wasu iri ba yadda ya so ba, ma’ana tarbiyar ta lalace ko wani abu wanda ba zai taba jindadin hakan ba. Wannan kenan. A cikin al’kur’ani maigirma Suratul Attahrim Aya ta 6. Allah (SWT) yana cewa, “yaku wadanda kukayi Imani! Ku kare kanku da iyalanku daga wuta makamashinta mutane da duwatsu ne. A kanta akwai wasu mala’iku masu kauri, masu karfi. Ba su saba wa Allah ga abin da ya umarce su, kuma suna abin da ake umarninsu”. Allah yaba mu ikon kulawa Ameen.
Sakacin Iyaye Mata: wajibi ne duk Uwa tagari ta yi wa yaranta tarbiyya tagari dan su zamanto na gari. Tarbiya ita ce gatan da iyaye za su iya ma ‘ya’yansu wanda zai zama tsaninsu kan addini da zamantakewa cikin al’umma. Zamani Allah ya kawo mu inda za ka tarar waya da ‘social media’ ya fi ma wata Uwar yaranta, wata ko me yaron yake ba ruwanta, haka a kan waya ma wata sai ta kora yaran da cewan sun dame ta ba ruwanta da matsalar yaran ko da a makaranta an musu wani abun zai yiwu ‘information (bayani)’ ne me ma’ana ya kawo ta kore shi. Yau da gobe da na zuwa ana korar shi har zai gaji ya daina kokarin kawo wa uwar lalurarsa ko da ana mishi wani mugun abun da ya kamata ta ankara tun da ba maida hankali ta yi wajen lura da su ba bare ya dame ta, abin da ta sani kawai ta dafa ta ba su su ci shikenan. Wata ko wankansu da tsafta ba ruwansa ba ta gyara kanta ba 24/7 tana ‘social media’ bare ta gyara su.
Ire-iren haka ne sai kaji ana ta bata yarinya ko yaro tsawon lokaci in ba abin ya yi tsamari ko ya zo da matsala ba, ba a taba sani ko ka ji an sani a lokacin da bakin alkalami ya bushe, ma’ana lokaci ya kure. In ka zo bangaren yara mata za ka samu wasu Matan sai ka ga ‘yar yarinya ta yi ‘toilet’ tana ta magana “na gama” kuma ita ba ta kai wanke ma kanta ba amma sai ka samu wannan uwar na zaune, abun ba zai ba ka mamaki ba sai ta soma kiran yayyun wannan yarinyar tata maza su wanke mata, wani ma kila dan dan’uwan ne ko kanin ita wannan uwar ko dan uwan uban. Kai wani lokaci ma sai dai Uban ya fita da kansa ya yi wannan aikin.

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Next Post
Yadda Uwargida Za Ta Hada Kayan Makolashe

Yadda Uwargida Za Ta Hada Kayan Makolashe

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.