Mataimakin firaministan kasar Sin Liu Guozhong, zai halarci babban taron shugabannin kasashen Afirka, da gwamnatoci da abokan hulda dangane da barkewar cutar Ebola.
Bisa gayyatar kungiyar tarayyar Afirka ta AU, Liu Guozhong zai halarci taron na yau Talata 16 ga wata ne ta kafar bidiyo, kamar dai yadda ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta sanar. (Saminu Alhassan)
ADVERTISEMENT















Discussion about this post