ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

by Sulaiman
1 hour ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

A Watan Mayu Da safiyar yau 16 ga wata, ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta Sin ya gudanar da taron manema labarai, inda wani jami’in hukumar kididdiga ta kasar ya bayyana cewa, a watan Mayun bana, sha’anin samar da kayayyaki a kasar ya samu ci gaba cikin kwanciyar hankali, kuma bangaren samar da aikin yi da farashin kayayyaki sun kasance cikin kwanciyar hankali gaba daya, kana karfin juriyar fannin cinikin waje ya ci gaba da karuwa. Ban da haka kuma sabbin karfin samun bunkasuwa na habaka yadda ya kamata. Gaba daya, tattalin arzikin kasar yana tafiya cikin kwanciyar hankali, har ya bunkasa bisa dogaro da kirkire-kirkire masu inganci.

Bangaren masana’antu ma na bunkasa cikin sauri. A watan Mayu, darajar masana’antu masu girma a fadin kasar ta karu da kashi 4.5% idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.

Ayyukan ba da hidima sun samu karuwa cikin kwanciyar hankali. Dadin dadawa, kididdigar samar da ayyukan hidima ta karu da kashi 4.4% idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.

ADVERTISEMENT

Daga watan Janairu zuwa Mayu, darajar kayayyakin da aka sayar ta ci gaba da karuwa. Bugu da kari, zuba jari a ababen more rayuwa ya ci gaba da karuwa, yayin da zuba jari a ikon mallakar ilimin ya karu cikin sauri. Jimillar cinikayyar shige da fice ta kai yuan tiriliyan 4.4516, wadda ta karu da kashi 16.9% idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata, kuma tsarin cinikayyar ya kara inganta. Kazalika, yanayin samar da aikin yi na cikin kwanciyar hankali. A watan Mayu, adadin rashin aikin yi a birane da garuruwa ya ragu zuwa kashi 5.1%. (Amina Xu)

Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola
  • Sulaiman
    Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu
  • Sulaiman
    Farashin Mai Ya Faɗi Ƙasa Da Dala 80 Bayan cimma Yarjejeniyar Amurka Da Iran
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

MASU ALAKA

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola
Daga Birnin Sin

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

June 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

June 16, 2026
Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa

June 16, 2026
Next Post
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

June 16, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

June 16, 2026
Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

June 16, 2026
Gaza

Farashin Mai Ya Faɗi Ƙasa Da Dala 80 Bayan cimma Yarjejeniyar Amurka Da Iran

June 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Myanmar

June 16, 2026
Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

June 16, 2026
Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa

Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa

June 16, 2026
Kogi: Mambobin APC Sun Koma PDP, Sun Mara Wa Natasha Baya Domin Wa’adi Na Biyu

Kogi: Mambobin APC Sun Koma PDP, Sun Mara Wa Natasha Baya Domin Wa’adi Na Biyu

June 16, 2026
Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa

Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa

June 16, 2026
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kira Zaman Gaggawa A Ranar 23 Ga Yuni Kan Matsalar Tsaro

June 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.