ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

by Sulaiman
48 seconds ago
Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dattawa Ta Kira Zaman Gaggawa A Ranar 23 Ga Yuni Kan Matsalar Tsaro

Sojoji Sun Fatattaki Lakurawa, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa A Kebbi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada ƙudirin gwamnatinsa na tabbatar da ‘yancin kai ga ɓangaren shari’a yayin da ya kaddamar da sabon rukunin gidaje guda 10 na Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara a yankin Katampe da ke Abuja.

Shugaban ƙasar, wanda Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi, ya wakilta, ya bayyana aikin a matsayin wata muhimmiyar zuba jari da za ta ƙarfafa bin doka da oda da kuma dimokuraɗiyya a ƙasar nan.Ya ce rukunin gidajen na daga cikin jerin ayyukan gine-ginen shari’a da ake ƙaddamarwa domin bikin cika shekaru uku da gwamnatin sa ta yi a kan mulki.

A cewarsa, ingantaccen tsarin shari’a ba ya dogara ne kawai kan dokoki da alƙalai ba, har ma yana buƙatar samar da ingantattun kayayyakin more rayuwa da za su taimaka wa masu gudanar da shari’a wajen sauke nauyin da ke kansu yadda ya kamata.

ADVERTISEMENT

Ya ƙara da cewa gwamnatin tarayya za ta ci gaba da tallafa wa ɓangaren shari’a domin tabbatar da adalci, ƙarfafa hukumomi da kuma inganta tsarin mulkin dimokuraɗiyya a Nijeriya.

Tinubu
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa
  • Sulaiman
    Kogi: Mambobin APC Sun Koma PDP, Sun Mara Wa Natasha Baya Domin Wa’adi Na Biyu
  • Sulaiman
    Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa
  • Sulaiman
    Majalisar Dattawa Ta Kira Zaman Gaggawa A Ranar 23 Ga Yuni Kan Matsalar Tsaro

MASU ALAKA

Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Kira Zaman Gaggawa A Ranar 23 Ga Yuni Kan Matsalar Tsaro

June 16, 2026
Sojoji Sun Fatattaki Lakurawa, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa A Kebbi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Fatattaki Lakurawa, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa A Kebbi

June 16, 2026
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi
Manyan Labarai

Peter Obi Ya Nemi A Janye Hukuncin Kotu Kan Soke Rijistar ADC

June 16, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

June 16, 2026
Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa

Kasar Sin Na Samar Da Managarcin Yanayi Na Bunkasa Kirkire-kirkire Ga Masana’antun Kasa Da Kasa

June 16, 2026
Kogi: Mambobin APC Sun Koma PDP, Sun Mara Wa Natasha Baya Domin Wa’adi Na Biyu

Kogi: Mambobin APC Sun Koma PDP, Sun Mara Wa Natasha Baya Domin Wa’adi Na Biyu

June 16, 2026
Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa

Sin Na Goyon Bayan Ci Gaban Manyan Kamfanonin Kasa Da Kasa

June 16, 2026
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kira Zaman Gaggawa A Ranar 23 Ga Yuni Kan Matsalar Tsaro

June 16, 2026
Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika

Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika

June 16, 2026
Sojoji Sun Fatattaki Lakurawa, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa A Kebbi

Sojoji Sun Fatattaki Lakurawa, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa A Kebbi

June 16, 2026
Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

June 16, 2026
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Peter Obi Ya Nemi A Janye Hukuncin Kotu Kan Soke Rijistar ADC

June 16, 2026
Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

June 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.