ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 156 Sun Kamu Da Cutar Diphtheria, 20 Sun Mutu A Kaduna

by Sadiq
3 years ago
Diphtheria

Babban Darakta kuma Babban Jami’in Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA), Dakta Faisal Shuaib, ya bayyana cewa jihar Kaduna ta samu bullar cutar diphtheria guda 156 da kuma mutuwar mutane 20.

Dokta Shuaib ya bayyana hakan ne a ranar Laraba a lokacin da ya jagoranci tawagar masu fama da cutar amai da gudawa ta kasa zuwa cibiyar kula da cutar diphtheria ta Kaduna a asibitin koyarwa na Barau Dikko.

  • Charles Onunaiju: Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Sanya Sabon Ci Gaba A Nijeriya
  • Charles Onunaiju: Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Sanya Sabon Ci Gaba A Nijeriya

“Tun a watan Maris 2023 da aka fara samun bullar cutar a nan Kaduna, ya zuwa yanzu mutane 156 ne suka kamu da cutar da kuma mutuwar mutane kusan 20, wanda ke dauke da cutar amai da gudawa.

ADVERTISEMENT

“Amma kuma mun fahimci cewa wasu daga cikin majinyatan suna gabatar da su a baya-bayan nan kuma a nan ne ya kamata kafafen yada labarai su tashi tsaye don kara wayar da kan jama’a, don bayar da bayanai ga al’umma game da samuwar wannan bullar cutar da kuma bukatar marasa lafiya su garzaya zuwa wuraren kiwon lafiya domin su samu magungunan da ake bukata.

“A bayyane yake cewa wannan cuta ce da za a iya rigakafinta, idan muka duba bayanan, za mu ga cewa sama da kashi 80 cikin 100 na masu fama da wannan cuta a yanzu suna samun allurar rigakafi.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

“Muna ganin wannan bullar cutar ne saboda karancin garkuwar jikin jama’a, wanda kuma ta samu ne ta hanyar karancin allurar rigakafi.

“Wannan ya sake nuna gaskiyar cewa alluran rigakafi su ne kayan aiki mafi ƙarfi da za a iya amfani da su don rigakafin cututtukan.”

Babban Daraktan ya yaba da kokarin gwamnatin jihar Kaduna da sauran ma’aikatan lafiya wajen ganin an kawar da cutar.

Ya yaba wa shugabannin gargajiya na Arewa bisa kokarin da suke yi na ganin an kawar da cutar amai da gudawa.

Shi ma da yake nasa jawabin, shugaban kwamitin bayar da shawarwarin likitoci (MAC), asibitin koyarwa na Barau Dikko (BDTH), Dokta Shu’aibu Musa, ya bayyana cewa cutar tana shafar galibi yara ne ‘yan tsakanin shekaru 5 zuwa 14.

Ya shawarci mazauna jihar Kaduna da su rika tsaftace jikinsu domin kada su kamu da cutar.

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Next Post
Birmingham City Ta Nada Rooney A Matsayin Sabon Kocinta

Birmingham City Ta Nada Rooney A Matsayin Sabon Kocinta

LABARAI MASU NASABA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.