ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sauya Fasalin Tattalin Arzikin Nijeriya Bai Samar Da Ci Gaba Ba — Rahoto

by Sadiq
3 years ago
Arzikin

Wani rahoto da Jaridar Financial Times da ke Landan ta fitar, ya nuna cewa sauya fasalin tattalin arzikin Nijeriya da shugaba Bola Tinubu ya yi, alamu sun nuna cewa ba ya tafiyar da kasar kamar yadda aka tsara tun farko.

Jaridar ta ce, duk da cewa Tinubu ya fara da cire tallafin man fetur, abubuwan da suka faru a cikin watanni hudu da suka gabata sun nuna cewa dole ne gwamnatinsa ta tashi tsaye wajen ceto Nijeriya.

  • Hazard Ya Yi Ritaya Daga Kwallon Kafa
  • Babu Maganar Dawo Da Tallafin Man Fetur –  NNPCL

Financial Times ta shawarci shugaba Tinubu da ya daina bayyana tsare-tsaren tattalin arziki ba tare da tunanin yadda za a aiwatar da su ba.

ADVERTISEMENT

A cewar jaridar, cikin watanni hudu da fara shugabancin kasar, akwai alamun tabarbarewar al’amura da dama daga gwamnatinsa.

Rahoton ya yi nuni da cewa, cire Godwin Emefiele, tsohon gwamnan CBN ya tayar da kura, domin kuwa maimakon a samar da ci gaba, sai al’amura suka kara tabarbarewa.

LABARAI MASU NASABA

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

Dangane da yadda sabbin shugabannin CBN za su daidaita tsarin hada-hadar kudi kuwa, rahoton ya ce sabon shugaban bankin, zai iya kara yawan kudin ruwa domin dakile hauhawar farashin kayayyakin da ke addabar ‘yan kasar a halin yanzu.

Tuni dai wasu tsare-tsare da shugaba Tinubu ya kaddamar suka jefa kasar cikin matsin rayuwa, inda kayan masarufi ke ci gaba da yin tashin gwauron zabi.

MASU ALAKA

Arzikin
Manyan Labarai

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
Arzikin
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Arzikin
Manyan Labarai

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Next Post
Jamaica Na Neman Greenwood Ya Koma Wakiltarta A Kwallon Kasa

Jamaica Na Neman Greenwood Ya Koma Wakiltarta A Kwallon Kasa

LABARAI MASU NASABA

SAW

Ɗabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa

September 11, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Horar Da Malamai 250,000

September 11, 2026
Arzikin

Sojoji Sun Ceto Mutane 13 Da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

September 11, 2026
Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

September 11, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Gwamnan Shekara na 2026 Gwamna Caleb Manasseh Mutfwang

September 11, 2026
Arzikin

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
Arzikin

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Arzikin

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.