ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Armenia 50 Sun Mutu A Sabon Yakinsu Da Azerbaijan

by Sadiq
4 years ago
Sojoji

Kasar Armenia ta sanar da mutuwar kusan sojojinta 50 a sabon rikicin da ya barke tsakaninta da makwabciyarta Azerbaijan a ranar Talata, irinsa na farko tun bayan kazamin yakin da bangarorin biyu suka gwabza a shekarar 2020 gabanin kulla yarjejeniyar tsagaita wuta.

Bayan shafe tsawon dare ana gwabza yaki tsakanin dakarun bangarorin biyu da ya kai ga asarar dimbin rayuka, Armenia ta mika kokon barar neman taimako daga kasashen duniya don kange Azabaijan daga ci gaba da kutsawa cikin yankunanta da ke kan iyaka.

  • Burina Na Canza Rayuwar Al’umma Ta Hanyar Rubutu -Zahra Zamsarf
  • An Shiga Matakin Farfado Da Sassan Da Girgizar Kasa Ta Shafa A Lardin Sichuan

Kasashen biyu mambobin tsohuwar tarayyar Soviet tun bayan tsagaita wuta a yakin na 2020 daya kashe sojoji dubu 6 da 500 wannan mafi munin yaki da suka gwabza da juna duk dai kan yankin na Nagorno-Karabakh da ke kan iyakarsu.

ADVERTISEMENT

Tuni dai manyan kasashe suka fara tsoma baki a dadaddn rikicin, inda shugaba Vladimir Putin na Rasha ya tattaunawa da ministan harkokin wajen Armenia da nufin shiga tsakani don sasantawa yayin da a bangare guda shugaba Recep Tayyib Erdogan na Turkiyya ke gargadin kasashe da cewa kada su hasala Azerbaijan a kokarin nuna goyon bayansu ga Armenia.

Shi ma shugaba Emmanuel Macron na Faransa, yanzu haka na tattauna batun na Armenia a majalisar tsaron kasar don lalubo hanyar tallafawa kasar.

LABARAI MASU NASABA

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

Firaministan Armenia Nikol Pashinyan, a jawabinsa gaban majalisar kasar a ranar Talata, ya ce yanzu haka dakarun kasar 49 suka rasa rayukansu a kan iyaka yayin da ya bai wa al’umma tabbacin samun taimako da kuma goyon baya daga Faransa da Rasha wadanda suka sha alwashin shiga tsakani.

Haka zalika yayin tattaunawar Firaministan da ministan harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ba shi tabbacin shiga tsakani, yayin da ya roki kai zuciya nesa tsakanin kasashen biyu.

MASU ALAKA

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu
Manyan Labarai

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa
Manyan Labarai

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Next Post
Cristiano Ronaldo Ya Yi Watsi Da Karbar Albashi Mafi Tsoka A Duniya

Cristiano Ronaldo Ya Yi Watsi Da Karbar Albashi Mafi Tsoka A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

July 16, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

July 16, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.