ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Mika Gaisuwa Ga Ma’aikata A Duk Fadin Kasar Sin Gabanin Bikin Ranar ’Yan Kwadago Ta Duniya

by Sulaiman
1 month ago
Xi

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya mika sakon barka da kuma fatan alheri ga ma’aikatan kasar gabanin bikin ranar ’yan kwadago ta duniya, wadda ta fado a ranar 1 ga watan Mayu.

Xi, wanda shi ne babban sakataren kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin (JKS) kuma shugaban kwamitin soja na tsakiya, ya aike da gaisuwar ne a madadin kwamitin tsakiya na JKS.Wannan shekarar ita ce ta cika shekaru 105 da kafa jam’iyyar JKS kuma shekarar farko ta fara aiwatar da shirin bunkasa ci gaban kasa da zamantakewar al’umma na shekaru biyar-biyar na kasar Sin karo na 15, watau daga 2026 zuwa 2030.

Xi ya yi kira ga ma’aikata a fadin kasar da su yi aiki tukuru tare da samar da sakamako mai kyau, sannan su taka muhimmiyar rawa wajen bunkasa ci gaban tattalin arziki da zamantakewa mai inganci a matakin koli.Ya kuma jaddada cewa, ya kamata kwamitocin jam’iyya da na gwamnatoci a dukkan matakai su kare hakkoki da muradun ma’aikata bisa doka, kana su magance matsalolin da suka fi addabarsu, sannan su karfafa musu gwiwa domin su kara himmar aiki ba tare da kasala ba don cimma manyan manufofin kasar. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

ADVERTISEMENT
Xi
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
  • Sulaiman
    Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci
  • Sulaiman
    Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?
  • Sulaiman
    A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

MASU ALAKA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Next Post
Rikicin ADC: Kotun Ƙoli Ta Soke Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara

Rikicin ADC: Kotun Ƙoli Ta Soke Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.