• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Yadda Muka Ji Rugugin Makamai Ta Ko Ina A Yayin Harin Fasa Gidan Yarin Kuje – Wasu Fursunoni

by Sulaiman
1 month ago
in Labarai
0
Yadda Muka Ji Rugugin Makamai Ta Ko Ina A Yayin Harin Fasa Gidan Yarin Kuje – Wasu Fursunoni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu ‘Yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan kungiyar Boko Haram ne, sun kai hari gidan gyara-hali na kuje da da ke Babban birnin tarayya Abuja.

‘Yan ta’addar sun kaddamar da kai harin da misalin karfe 10:00 na daren ranar Talata A cikin wani faifan bidiyo mai dauke da murya da kafar yada labarai ta BBC ta wallafa a shafinta na Internet, an jiyo wani yadda wani jami’in Hukumar Gidan Gyara-halin lokacin da ake tsaka da kai harin, an ji shi yana bayyana irin abubuwan dake faruwa a lokacin.

  • Wani Abun Fashe Wa Da Ake Zaton Bom Ne Ya Tashi A Gidan Yarin Kuje Da Ke Abuja

Jami’in ya bayyana cewa, ‘yan bindigar suna ta harbo roket ne cikin gidan, bayan sun tarwatsa jami’an tsaron da ke kula da gidan a bakin kofar shiga gidan ta waje.

Ma’aikacin ya ce, fursunonin duk an sake su, wasu kuma suna ta buya a harabar gidan yayin da ‘yan bindigar ke kokarin rusa kofar gidan gyara halin.

Ya kuma bayyana cewa, yaji ana cewa mayakan Boko Haram ne suka kawo harin, yayin da yace baka jin komai sai kabbara da karar bindiga da roket.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

Jami’in ya ce ba zai samu damar bayar da rahoton fursunonin da suka gudu ko aka kashe su ba, don suma neman hanyar tsira suke yi a wannan lokacin.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hukumar Gidan Gyara-hali Ta Nijeriya Ta Tabbatar Da Harin Gidan Yarin Kuje, Abuja

Next Post

Harin Gidan Yarin Kuje: An Nemi Abba Kyari Da Wasu Tsoffin Gwamnoni Biyu An Rasa

Related

Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

3 hours ago
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.
Labarai

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

4 hours ago
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass
Labarai

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

4 hours ago
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.
Rahotonni

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

5 hours ago
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman
Manyan Labarai

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

16 hours ago
Labarai

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

17 hours ago
Next Post
Harin Gidan Yarin Kuje: An Nemi Abba Kyari Da Wasu Tsoffin Gwamnoni Biyu An Rasa

Harin Gidan Yarin Kuje: An Nemi Abba Kyari Da Wasu Tsoffin Gwamnoni Biyu An Rasa

LABARAI MASU NASABA

Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
Gaskiya Ba Ta Buya…

Gaskiya Ba Ta Buya…

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.