• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Za Mu Yi Maganin ‘Yan Siyasar Da Ke Bai Wa Matasa Kwaya — NDLEA

by Sadiq Usman
2 months ago
in Labarai
0
Za Mu Yi Maganin ‘Yan Siyasar Da Ke Bai Wa Matasa Kwaya — NDLEA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), reshen Jihar Neja, ta sha alwashin sa kafar wando daya da ‘yan siyasa masu karfafa wa matasa gwiwar shan miyagun kwayoyi a lokutan yakin neman zabe. 

Haruna Kwetishe, Kwamandan NLDEA na Jihar ne, ya shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) a yau Talata a Minna, cewa za a kama irin wadannan ‘yan siyasa tare da gurfanar da su a gaban kotu.

  • Sarkin Musulmi Ya Bada Umarnin Fara Duban Watan Zul-Hijja A Ranar Laraba

“Za mu sanya ido kan duk wani taron siyasa tare da kama duk wani shugaba da aka samu yana raba wa matasa miyagun kwayoyi a lokacin gangamin siyasa.

“Ba za mu lamunci duk wani nau’i na rigingimun siyasa da dabanci a lokacin yakin neman zabe da bayan yakin neman zabe ba.

“Za mu tabbatar da kamawa tare da gurfanar da duk wani mutum ko gungun mutanen da aka samu suna raba wa matasa miyagun kwayoyi a duk wani taron siyasa a Jihar nan,” a cewar kwamandan.

Labarai Masu Nasaba

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

Ya ce rundunar za ta tura jami’an farin kaya zuwa wuraren yakin neman zabe domin sa ido da daukar matakan da suka dace a inda ya dace.

Kwetishe, ya ce rundunar ta hada kai da dukkan hukumomin tsaro domin magance shaye-shayen miyagun kwayoyi da tashe-tashen hankula a lokacin yakin neman zabe a jihar.

“Muna shirye-shiryen samar da yanayi na siyasa cikin lumana don aiwatar da duk harkokin zabe cikin lumana a jiharmu,” in ji shi.

Tags: 'Yan SiyasaHukunciKotuKwayaMiyagun KwayoyiNDLEASaka Kafar Wanda DayaSiyasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sudan Ta Kaddamar Da Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Ruwa Kai Tsaye Zuwa Kasar Sin

Next Post

An Yanke Wa Dan Sandan Da Ya Kashe Direban Bas Hukuncin Kisa

Related

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya
Labarai

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

6 hours ago
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara
Labarai

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

7 hours ago
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho
Labarai

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

7 hours ago
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a
Labarai

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

8 hours ago
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2
Manyan Labarai

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

9 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

9 hours ago
Next Post
An Yanke Wa Dan Sandan Da Ya Kashe Direban Bas Hukuncin Kisa

An Yanke Wa Dan Sandan Da Ya Kashe Direban Bas Hukuncin Kisa

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.