• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sudan Ta Kaddamar Da Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Ruwa Kai Tsaye Zuwa Kasar Sin

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sudan Ta Kaddamar Da Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Ruwa Kai Tsaye Zuwa Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

A yammacin ranar Lahadi ne, kasar Sudan ta gudanar da bikin kaddamar da tashar jiragen ruwa mai suna, Sudan-China Express, dake zama layin farko na jigilar kayayyaki kai tsaye ta ruwa tsakanin kasashen biyu, a Khartoum,babban birnin kasar.

Ministan sufuri na kasar Sudan Hisham Ali Ahmed Abuzaid da jakadan kasar Sin a Sudan Ma Xinmin, na daga cikin jami’ai da wakilan ‘yan kasuwa na kasashen biyu da suka halarci bikin.

  • Sin Ta Shirya Tarukan Manema Labarai Da Dama Mai Taken “Wadanan Shekaru Goma Na Kasar Sin”

Ma ya lura da cewa, kasar Sudan tana arewa maso gabashin Afirka, tana kuma kusa da yammacin gabar tekun Bahar Maliya, don haka, kasar tana da fa’ida ta musamman a fannin kasa, kuma ta kasance wata muhimmiyar hanya ta isar da kayayyakin kasar Sin zuwa Afirka tun zamanin da.

Xu Qun, shugaban kamfanin jigilar kayayyakin kasa da kasa mai suna Shanghai Greenroad International Logistics, kuma ma’aikacin jirgin ruwan, ya bayyana cewa, a ranar 11 ga watan Yuni, jirgin ruwan dakon kaya da ya kai nauyin tan 32,000, ya bar sabuwar hanyar da ta taso daga tashar jiragen ruwa ta Sudan, ana kuma sa ran zai isa wurin da ya nufa, wato tashar jiragen ruwa ta Qiandao dake gabashin kasar Sin a ranar 11 ga watan Yuli.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Zamfara Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Kisa Ga Masu Kai Wa ‘Yan Bindiga Rahoto 

Next Post

Za Mu Yi Maganin ‘Yan Siyasar Da Ke Bai Wa Matasa Kwaya — NDLEA

Related

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma
Daga Birnin Sin

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

60 mins ago
Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba
Daga Birnin Sin

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

2 hours ago
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

3 hours ago
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

4 hours ago
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

5 hours ago
Han Zheng
Daga Birnin Sin

Han Zheng: Sin Na Fatan Hada Gwiwa Da Sauran Sassa Wajen Ingiza Shawarar Bunkasa Duniya

1 day ago
Next Post
Za Mu Yi Maganin ‘Yan Siyasar Da Ke Bai Wa Matasa Kwaya — NDLEA

Za Mu Yi Maganin 'Yan Siyasar Da Ke Bai Wa Matasa Kwaya — NDLEA

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

September 21, 2023
Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.