• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Indiya Za Ta Rage Kudin Zuwa Aikin Hajji

by Sadiq
11 months ago
in Labarai
0
2023: Indiya Za Ta Rage Kudin Zuwa Aikin Hajji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Indiya ta yanke shawarar rage kudin aikin hajjin 2023 da akalla Rufi dubu100, wato Rs 100,000.

Minista Smriti Irani, ne ya sanar da hakan a taron Hajjin Indiya da aka yi a New Delhi a ranar Asabar, 12 ga Nuwamba, 2022.

  • Miji Ya Tsare Matarsa Na Tsawon Shekara Daya Ba Abinci A Yobe 
  • Sufeton ‘Yansanda Ya Ba Da Umarnin Tsaurara Tsaro A Hanyar Legas-Ibadan 

Taron ya samu halartar mambobin Babban Kwamitin Hajji, tare da shugabannin kwamitocin alhazai na jihohi.

Hakan ya biyo bayan wani gagarumin zargi na cewa an kara kudin tafiyar Hajji daga Indiya a bara.

Tafiya zuwa Makkah ta karkashin Kwamitin Hajji na Indiya ta fi sauki a kan tafiya ta kamfanonin sufuri masu zaman kansu.

Labarai Masu Nasaba

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kudaden aikin Hajjin 2022 a hakikanin gaskiya ya fi abin da masu gudanar da yawon bude ido ke karba, kamar yadda mahajjatan suka yi zargi.

Tags: Aikin HajjiIbadaIndiyaKudiMakkahSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Miji Ya Tsare Matarsa Na Tsawon Shekara Daya Ba Abinci A Yobe 

Next Post

Za Mu Cire Tallafin Man Fetur A 2023 – Gwamnatin Tarayya 

Related

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar
Labarai

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

5 hours ago
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba
Labarai

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

6 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

7 hours ago
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

8 hours ago
Hafsan hafsoshin soji
Labarai

Za Mu Sauya Salon Yaƙi Da Ta’addanci – Hafsan Hafsoshin Soji

9 hours ago
Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu
Manyan Labarai

Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu

13 hours ago
Next Post
Za Mu Cire Tallafin Man Fetur A 2023 – Gwamnatin Tarayya 

Za Mu Cire Tallafin Man Fetur A 2023 - Gwamnatin Tarayya 

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.