• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

by Sadiq
3 years ago
China

An yanke wa wasu ‘yan kasar China biyu Meng Wei Kun da Mista Xu Kuai hukuncin daurin shekaru uku a gidan yari kan kowanne daga cikin laifi biyu da suka hada da hada baki da halasta kudaden haram da kuma yunkurin karbar cin hancin Naira miliyan 50 da Hukumar Yaki da Yi Wa Tattalin Arziki Ta’annati (EFCC), ta yi a Sakkwato.

Kowanne daga cikin wadanda aka yanke wa hukuncin zai shafe shekaru shida a gidan yari.

  • Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami
  • Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Hukuncin ya biyo bayan daukaka karar da EFCC ta shigar ne a kan hukuncin da babbar kotun tarayya ta Sakkwato ta yanke, wadda tun farko ta sallami wadanda ake zargin tare da wanke wadanda ake zargin daga tuhume-tuhumen guda uku.

Da yake yanke hukuncin na bai daya a ranar Juma’a, Mai shari’a Abubakar Mahmud Talba na kotun daukaka kara da ke Sakkwato, ya caccaki wadanda ake kara kan kokarin da suke yi na dakile karar.

Ya kuma jaddada cewa dole ne kotuna su bari a saurari kararrakin da ke gaban su.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

Mai shari’a Talba ya ci gaba da bayanin cewa hukumar EFCC ta tabbatar da tuhumar daya da biyu daga cikin tuhume-tuhumen uku a gaban babbar kotun tarayya ba tare da wata tantama ba amma ta amince da karamar kotun a kan tuhume-tuhume uku da ake musu.

A cewar Mai Shari’a Talba, “Wadanda ake kara ana tuhumar su ne da laifin hada baki da kuma biyan kudi fiye da yadda dokar hana safarar kudi ta shekarar 2011 ta tanadar.

“Amma abin mamaki, alkalin da ke shari’ar ya yi watsi da hukuncin da ya yanke kuma ya janye.”

Yayin da ya ci gaba da daukaka karar tana da matukar fa’ida, saboda haka alkalin kotun daukaka karar ya yanke wa ‘yan kasar China hukuncin daurin shekaru uku kan kowane daga cikin laifuka biyu tare da zabin tarar Naira miliyan 10 kowane.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Labarai

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Matatar dangote
Labarai

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus
Labarai

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Next Post
Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Sakamakon Zanga-Zangar Da Ta Barke A Isra’ila

Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Sakamakon Zanga-Zangar Da Ta Barke A Isra'ila

LABARAI MASU NASABA

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
China

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.