ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Kasar Sin Na Kara Samun Tagomashi A Kasuwannin Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
46 minutes ago
default

default

A ’yan shekarun baya bayan nan, duniya na ta ganin karin karbuwar motoci masu aiki da lantarki kirar kasar ko EVs, inda kasuwar irin wadannan motocin fasinja da ake kerawa a kasar Sin ta haura na kamfanonin kirar motoci na kasar Japan a sassa daban daban na duniya.

Wasu alkaluma sun nuna yadda a watan Mayun bana, a karon farko a tarihi sabbin motocin EVs kirar kasar Sin suka mamaye kasuwannin Turai, tare da zarce takwarorinsu na Japan.

Alkaluman sun kuma nuna yadda manyan kamfanoni kirar motoci na farko a tarihin kasar Sin guda biyar, suka sayar da jimillar motoci 138,410 a kasashen Turai 31 a watan na Mayu, adadin da ya karu da kaso 65 bisa dari a mizanin shekara-shekara, yayin da takwarorinsu na Japan guda 6 suka sayar da jimillar motoci 130,424, wanda hakan ke nuna raguwar cinikinsu da kaso 3 bisa dari kan na shekarar bara.

ADVERTISEMENT

Tabbas wannan sabon ci gaba ya ja hankali, ya kuma haifar da tambayar cewa, shin ko me ya sa motoci samfurin EVs kirar kasar Sin suka cimma wannan gagarumar nasara? Amsar ba mai wahala ba ce. Hakan sakamako ne na fifikon fasahohi, da ikon gogayya da kamfanonin kirar motoci na Sin ke da su. Bayan kwashe gomman shekaru ana zuba jari, da gudanar da bincike da gwaje-gwaje, Sin ta gina tsari mai na-garta, da fifiko a manyan fannonin kirar motoci samfurin EVs, musamman fannin kirar batura masu inganci, da na’urorin sarrafa injuna, da fannin kere-keren sauran sassan da ake bukata don hada motocin.

Yayin da fasahohi suka hadu da karfin sarrafa hajoji, aka kuma samu damar rage farashin kaya masu karko, tabbas masu sayayya za su rungumi kasuwar da ta samar da wannan rangwame. Ma iya cewa duk da kalubale da motocin lantarki kirar kasar Sin ke fuskanta a kasuwannin waje, ciki har da karin haraji a wasu sassa, da shingen cinikayya, hakan bai hana su samun karin karbuwa.

LABARAI MASU NASABA

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

Kuma baya ga na-garta, karko, saukin farashi da suke baiwa masu sayayya, motocin kirar EVs na kasar Sin suna kuma bayar da muhimmiyar gudunmawa ga batun rage fitar da hayaki mai dumama yanayi. Kuma hakan babbar gudunmawa ce ga duniya, musamman ma a wannan gaba da duniya ke dandana kudarta, bisa yanayin zafi dake karuwa sanadiyyar mummunan tasirin sauyin yanayi. (Saminu Alhassan)

Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro
  • Sulaiman
    An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG
  • Sulaiman
    Makarantu Za Su Ci Gaba Da Zama A Rufe Har Sai Yanayin Tsaro Ya Inganta – Gwamnatin Kebbi
Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

MASU ALAKA

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

July 9, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Next Post
Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

July 9, 2026
Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Kasar Sin Na Kara Samun Tagomashi A Kasuwannin Duniya

Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Kasar Sin Na Kara Samun Tagomashi A Kasuwannin Duniya

July 9, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

July 9, 2026
An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

July 9, 2026
kebbi

Makarantu Za Su Ci Gaba Da Zama A Rufe Har Sai Yanayin Tsaro Ya Inganta – Gwamnatin Kebbi

July 9, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Ta’addanci

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.