• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: Gwamnan Bayelsa Ya Ayyana Hutun Kwanaki 7 Ga Ma’aikata 

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Ambaliyar Ruwa: Gwamnan Bayelsa Ya Ayyana Hutun Kwanaki 7 Ga Ma’aikata 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya ayyana hutun kwanaki bakwai ga ma’aikatan gwamnati sakamakon matsalolin da ake fuskanta sakamakon iftila’in ambaliyar ruwa da ya addabi jihar. 

A wani jawabi da ya yi a fadin jihar a safiyar ranar Talata, Gwamna Diri ya ce ambaliyar annoba ce da ta addabi sauran jihohin kasar nan da dama.

  • Sojoji Sun Cafke Mutum 40 Masu Yi Wa ‘Yan Ta’adda Safarar Kayan Abinci
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimi, Sun Yi Awon Gaba Da ‘Ya’Yansa 5 A Filato 

Ya bayyana cewa kusan mutane miliyan daya a cikin al’ummomi, inda sama da mutane 300 a jihar suka rasa matsugunansu yayin da aka samu rahoton mutuwar wasu.

A cewar gwamnan jihar na fuskantar matsalar jin kai inda sama da mutane miliyan daya suka rasa matsugunansu a fadin kananan hukumomin Sagbama, Ekeremor, Kudancin Ijaw, Ogbia, Yenagoa, Nembe da Kolokuma Opokuma a yayin da ‘yan kasuwa suka rufe, aka yi asarar dukiyoyi tare da lalacewar gonaki.

“A nan ina ba da umarni ga dukkan ma’aikatan gwamnati ban da wadanda ke kan muhimman ayyuka da a ba su lokaci daga aiki na mako guda,” in ji gwamnan.

Labarai Masu Nasaba

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

“Bari in yi kira na musamman ga dillalai, musamman na man fetur, abinci, ruwa da magunguna da kada su yi amfani da lamarin. Dole ne mu zama masu kiyaye ’yan’uwanmu.

“Gwamnati ta kuma lura cewa a irin wannan lokacin na wahala, wasu bata-gari suna cin gajiyar jama’a wajen aikata laifuka. Bari in bayyana a fili cewa za mu lamunci aikata laifuka b.”

Ya ce muhimman ababen more rayuwa kamar asibitoci da tituna da gadoji da makarantu da suka hada da jami’ar Neja Delta ta Amassoma mallakin gwamnati, asibitin koyarwa na Jami’ar Neja Delta, Okolobiri, da Jami’ar Afrika, Toru-Orua, abin ya shafa sosai.

Diri ya kara da cewa, idan ba a kai wa jihar dauki ba, akwai yiwuwar sake yin asarar dukiya, inda ya bukaci a kai wa jihar dauki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ambaliyar RuwaBayelsaGwamna DiriHutuMa'aikata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabannin Sin Da Uganda Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Kasashensu

Next Post

Zan Kammala Aikin Wutar Mambila Idan Aka Zabe Ni – Tinubu

Related

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

4 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

4 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

7 hours ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

8 hours ago
Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega
Labarai

Shirin Tinubu Kan Kiwon Dabbobi Zai Samar Da Ayyukan Yi Miliyan 5 Ga Matasa – Jega

10 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

11 hours ago
Next Post
Zan Kammala Aikin Wutar Mambila Idan Aka Zabe Ni – Tinubu

Zan Kammala Aikin Wutar Mambila Idan Aka Zabe Ni - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

July 5, 2025
Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

July 5, 2025
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

July 5, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

July 5, 2025
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

July 5, 2025
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

July 5, 2025
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

July 5, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

July 5, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

July 5, 2025
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.