ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: Gwamnan Bayelsa Ya Ayyana Hutun Kwanaki 7 Ga Ma’aikata 

by Sadiq
4 years ago
Ambaliyar Ruwa

Gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya ayyana hutun kwanaki bakwai ga ma’aikatan gwamnati sakamakon matsalolin da ake fuskanta sakamakon iftila’in ambaliyar ruwa da ya addabi jihar. 

A wani jawabi da ya yi a fadin jihar a safiyar ranar Talata, Gwamna Diri ya ce ambaliyar annoba ce da ta addabi sauran jihohin kasar nan da dama.

  • Sojoji Sun Cafke Mutum 40 Masu Yi Wa ‘Yan Ta’adda Safarar Kayan Abinci
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Hakimi, Sun Yi Awon Gaba Da ‘Ya’Yansa 5 A Filato 

Ya bayyana cewa kusan mutane miliyan daya a cikin al’ummomi, inda sama da mutane 300 a jihar suka rasa matsugunansu yayin da aka samu rahoton mutuwar wasu.

ADVERTISEMENT

A cewar gwamnan jihar na fuskantar matsalar jin kai inda sama da mutane miliyan daya suka rasa matsugunansu a fadin kananan hukumomin Sagbama, Ekeremor, Kudancin Ijaw, Ogbia, Yenagoa, Nembe da Kolokuma Opokuma a yayin da ‘yan kasuwa suka rufe, aka yi asarar dukiyoyi tare da lalacewar gonaki.

“A nan ina ba da umarni ga dukkan ma’aikatan gwamnati ban da wadanda ke kan muhimman ayyuka da a ba su lokaci daga aiki na mako guda,” in ji gwamnan.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

“Bari in yi kira na musamman ga dillalai, musamman na man fetur, abinci, ruwa da magunguna da kada su yi amfani da lamarin. Dole ne mu zama masu kiyaye ’yan’uwanmu.

“Gwamnati ta kuma lura cewa a irin wannan lokacin na wahala, wasu bata-gari suna cin gajiyar jama’a wajen aikata laifuka. Bari in bayyana a fili cewa za mu lamunci aikata laifuka b.”

Ya ce muhimman ababen more rayuwa kamar asibitoci da tituna da gadoji da makarantu da suka hada da jami’ar Neja Delta ta Amassoma mallakin gwamnati, asibitin koyarwa na Jami’ar Neja Delta, Okolobiri, da Jami’ar Afrika, Toru-Orua, abin ya shafa sosai.

Diri ya kara da cewa, idan ba a kai wa jihar dauki ba, akwai yiwuwar sake yin asarar dukiya, inda ya bukaci a kai wa jihar dauki.

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Zan Kammala Aikin Wutar Mambila Idan Aka Zabe Ni – Tinubu

Zan Kammala Aikin Wutar Mambila Idan Aka Zabe Ni - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.