• English
  • Business News
Tuesday, July 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gano Wata Kabila Da Take Bauta Wa Talotalo

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Talotalo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau dai muna tafe da labarin wata kabila da a shekarun baya suke bauta wa Talotalo. Yanzu a wannan zamanin ana kiwata Talotalo ne kayan ci ko abinci, ba kamar zamanin 300 BC ba, wanda a lokacin a ke kallon tsuntsayen Talotalo a matsayin wasu alloli kuma ababen girmamawa.

Hasali ma su Talotalo tsuntsayen gida ne da ake amfani da su wajen ciyar da mutane yayin ranekun ibada na addini, amma su a wancan lokacin su a ke dauka ababen bauta. ‘Yan Addinin Maya da al’adunsu sun kasance suna daukar Talotalo a matsayin muhimman abubuwa kuma ababen bauta.

  • An Gurfanar Da Masu Gadi Kan Zargin Satar ‘Cornflakes’ Din Miliyan 2.1

A yanzu dai Talotalo ko in aka je za ka same su cikin kayan tarihi na Maya da kuma zane-zane. Tsohuwar al’ada Maya na daya daga cikin ci gaban wayewa a zamanin nan, inda kuma babban sashe na al’adunsu shi ne kaunar Talotalo.
Ana kimanta matsayin Talotalo da Alloli bauta. Haka kuma wani mulkin Maya ya hada da kalmar “turker” a cikin sunan lakabi na sarautarsu a lokacin.

“Wadannan tsuntsaye a zamanin farko masu hannu da shuni ne kawai suke iya mallaka,” in ji Kitty Emery, Mataimakiyar Mai Kula Da Ilimin Kimiyya da Muhalli a Gidan Tarihi na Florida. A 2012, Emery ta kasance wani bangare na kungiyar masu bincike wadanda suka buga.

Wata takarda da ta bayyana shsidar shigar da Talotalo ta farko cikin jerin tsuntsayen da za’a ci. Yayin binciken, tawagar ta gano wani Talotalo daban a El Mirador, a tsohuwa ‘yar Kabilar Maya da suka kasance a gida da mutane kusan 200,000.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

‘Yansanda Sun Kuɓutar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

Mazauna El Mirador, da ake kira Guatemala, suna suna rayuwa a cikin magudanar ruwa ta hanyoyi masu ban mamaki. Amma sun yi wani abu daban na ban mamaki, shi ne bautar Talotalo, ko da yake Maya suna shigo da Talotalo ne daga Medico. Har ila yau, suna daraja Talotalon da yake yawo a yankin El Mirdor. Ana kimanta gami da daraja wadancan tsuntsunaye ne daidai da kyawun fuka-fukansu da kawuna msu launuka iri-iri, amma ba sa taba kiwata shi a cikin gida.

Yadda ake kallon Talotalo yana da muhimmanci ga Maya, Emery ya ce, suna karfin iko.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mane Ya Zama Dan Wasa Na 10 A Buga Wa Bayern Munchen Wasa

Next Post

Tsadar Kayan Abinci: Za A Fuskanci Barazanar Yunwa A Nijeriya – Rahoto

Related

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni
Manyan Labarai

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

38 minutes ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Labarai

‘Yansanda Sun Kuɓutar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

2 hours ago
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

4 hours ago
Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hallaka ‘Yan Sa-kai Sama Da 70 A Filato

4 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

5 hours ago
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Manyan Labarai

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

6 hours ago
Next Post
Tsadar Kayan Abinci: Za A Fuskanci Barazanar Yunwa A Nijeriya – Rahoto

Tsadar Kayan Abinci: Za A Fuskanci Barazanar Yunwa A Nijeriya - Rahoto

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

July 8, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kuɓutar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

July 8, 2025
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

July 8, 2025
Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

‘Yan Bindiga Sun Hallaka ‘Yan Sa-kai Sama Da 70 A Filato

July 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

July 8, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

July 8, 2025
Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 7, 2025
Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

July 7, 2025
Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

July 7, 2025
Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

July 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.