ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Na Hannun Daman Ganduje Kan Badaƙalar ‘Dala Dry Port’ A Kano

by Sadiq
5 months ago
Ganduje

An kama Ahmad Rabiu, tsohon kwamishinan ciniki na Jihar Kano kuma tsohon daraktan tashar Dala Inland Dry Port, a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano yayin da yake shirin tashi zuwa Abuja.

Shi ne shaidar farko a shari’ar da ake yi wa Abdullahi Ganduje da wasu kan batun mallakar tashar.

  • Yadda Tayar Jirgin Sama Ta Ɓalle Bayan Tashinsa A Amurka
  • Da Pan Ji: Abincin Sinawa Da Na Fi So

Gwamnatin Kano ta ce Ganduje da abokan aikinsa sun canza hannun jarin jihar a tashar zuwa wani kamfani ba bisa ƙa’ida ba, inda aka karkatar da sama da Naira biliyan 4.49 da aka tanada don ayyukan tashar.

ADVERTISEMENT

Akwai ‘ya’yan Ganduje da ake zargi da zama daraktoci da masu hannun jari, kuma gwamnati ta ce an yi wannan canjin ba tare da bin doka ba.

Hadiminsa ya ce an kama shi ne yayin da yake shirin zuwa Abuja.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Ganduje da sauran waɗanda ake tuhuma suna fuskantar laifuka 10, ciki har da karkatar da kuɗaɗen jama’a, cin amana da saɓa dokar mallakar dukiya.

Masu kare su sun ƙalubalanci wasu matakan kotu, bayan yin zama a bayan kan tuhume-tuhumen an ɗage shari’ar zuwa 23 ga watan Fabrairu don sauraron hujjoji na farko.

Masu gabatar da ƙara sun ce waɗanda ake tuhuma sun matsa wa wasu jami’an gwamnati da su rattaba hannu kan takardun da suka canza hannun jarin jihar na kashi 20 zuwa wani kamfani mai suna City Green Enterprise.

Sun ƙara da cewa kuɗaɗen da aka tanada don ayyukan tashar kamar hanyoyi, wutar lantarki, da katanga an yi amfani da su ne don amfanin ƙashin kai.

Gwamnatin jihar ta bayyana cewa an yi canjin ne ba bisa doka ba, kuma ta gargaɗi jami’an gwamnati kan yin amfani da muƙamansu don amfanin kansu ko na iyalansu a kan kuɗaɗen jama’a.

Ana ci gaba da bincike, kuma ana sa ran samun ƙarin wasu shaidu za su bayar da shaida a makonni masu zuwa.

MASU ALAKA

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili
Labarai

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya
Rahotonni

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Next Post
Kotu Ta Ware Kwanaki 10 Don Kammala Shari’ar EFCC Da Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

Kotu Ta Ware Kwanaki 10 Don Kammala Shari’ar EFCC Da Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.