ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Na Hannun Daman Ganduje Kan Badaƙalar ‘Dala Dry Port’ A Kano

by Sadiq
6 months ago
Ganduje

An kama Ahmad Rabiu, tsohon kwamishinan ciniki na Jihar Kano kuma tsohon daraktan tashar Dala Inland Dry Port, a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano yayin da yake shirin tashi zuwa Abuja.

Shi ne shaidar farko a shari’ar da ake yi wa Abdullahi Ganduje da wasu kan batun mallakar tashar.

  • Yadda Tayar Jirgin Sama Ta Ɓalle Bayan Tashinsa A Amurka
  • Da Pan Ji: Abincin Sinawa Da Na Fi So

Gwamnatin Kano ta ce Ganduje da abokan aikinsa sun canza hannun jarin jihar a tashar zuwa wani kamfani ba bisa ƙa’ida ba, inda aka karkatar da sama da Naira biliyan 4.49 da aka tanada don ayyukan tashar.

ADVERTISEMENT

Akwai ‘ya’yan Ganduje da ake zargi da zama daraktoci da masu hannun jari, kuma gwamnati ta ce an yi wannan canjin ba tare da bin doka ba.

Hadiminsa ya ce an kama shi ne yayin da yake shirin zuwa Abuja.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

Ganduje da sauran waɗanda ake tuhuma suna fuskantar laifuka 10, ciki har da karkatar da kuɗaɗen jama’a, cin amana da saɓa dokar mallakar dukiya.

Masu kare su sun ƙalubalanci wasu matakan kotu, bayan yin zama a bayan kan tuhume-tuhumen an ɗage shari’ar zuwa 23 ga watan Fabrairu don sauraron hujjoji na farko.

Masu gabatar da ƙara sun ce waɗanda ake tuhuma sun matsa wa wasu jami’an gwamnati da su rattaba hannu kan takardun da suka canza hannun jarin jihar na kashi 20 zuwa wani kamfani mai suna City Green Enterprise.

Sun ƙara da cewa kuɗaɗen da aka tanada don ayyukan tashar kamar hanyoyi, wutar lantarki, da katanga an yi amfani da su ne don amfanin ƙashin kai.

Gwamnatin jihar ta bayyana cewa an yi canjin ne ba bisa doka ba, kuma ta gargaɗi jami’an gwamnati kan yin amfani da muƙamansu don amfanin kansu ko na iyalansu a kan kuɗaɗen jama’a.

Ana ci gaba da bincike, kuma ana sa ran samun ƙarin wasu shaidu za su bayar da shaida a makonni masu zuwa.

MASU ALAKA

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya
Labarai

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa
Manyan Labarai

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa
Manyan Labarai

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Next Post
Kotu Ta Ware Kwanaki 10 Don Kammala Shari’ar EFCC Da Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

Kotu Ta Ware Kwanaki 10 Don Kammala Shari’ar EFCC Da Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.