ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Samu Manyan Sauye-Sauye Na Zamani A Jihar Xinjiang Cikin Shekaru 70

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Xinjiang

An yi gagarumin bikin murnar cika shekaru 70 da kafa jihar Xinjiang ta Uygur mai cin gashin kai a birnin Urumqi jiya Alhamis 25 ga watan Satumban nan, inda aka nuna wa duniya manyan nasarorin tarihin da jihar ta samu a cikin shekaru 70 da suka gabata, da kuma tabbatar da fifikon tsarin yankunan mabambantan kabilu masu zaman kansu na kasar Sin, gami da sakamako mai gamsarwa wajen aiwatar da manufofin tafiyar da harkokin Xinjiang da jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin ke yi a sabon zamani, tare kuma da shaida babbar niyyar da al’ummun jihar Xinjiang ke da ita a fannin raya jiha mai tsarin gurguzu, kuma irin ta zamani, karkashin jagorancin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin.

Kwarewar gwamnatin kasar Sin wajen tafiyar da harkokin mulki, abu ne da yake a bayyane, al’amarin da ya zama babban dalilin da ya kawo manyan sauye-sauye ga jihar ta Xinjiang. Sakamakon matukar kokarin da aka yi, an cimma nasarori da dama wajen dakile ’yan a-ware na wurin, har ta kai ba a samu wakanar ayyukan ta’addanci a tsawon shekaru da dama a yankin ba, al’amarin da ya tabbatar da kwanciyar hankali, da hadin-kan mabambantan kabilun yankin.

Zaman karko shi ne ke haifar da tabbaci ga ci gaban tattalin arziki. Ci gaba mai inganci da jihar Xinjiang ta samu, zai taimaka gaya ga ci gaban sauran kasashe, tare da samar da damarmakin zamanintar da yankin tsakiyar Asiya gami da sauran shiyyoyi.

ADVERTISEMENT

A halin yanzu, kasar Sin na himmatuwa wajen zamanintar da kanta bisa salon musamman, yayin da aikin zamanintar da jihar Xinjiang ma ke cikin sabon mafari. Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya kafa alkiblar ci gaban Xinjiang a nan gaba, ciki har da raya sana’o’i na musamman, da bunkasa sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko, da raya al’adu da sana’ar yawon shakatawa tare, da inganta aikin kiyayewa, gami da farfado da tsarin muhallin halittu, da gaggauta raya muhimmin yankin tattalin arziki dake kan hanyar siliki da sauransu.

Gagaruman sauye-sauyen da jihar Xinjiang ta samu sun shaida cewa, yadda jama’a ke more rayuwa, hakkin dan Adam ne mafi muhimmanci. Babu shakka, jihar Xinjiang tana fuskantar makoma mai haske. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Xinjiang
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana
Xinjiang
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai
  • Sulaiman
    Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC
  • Sulaiman
    Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma
  • Sulaiman
    Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

MASU ALAKA

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai
Daga Birnin Sin

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma
Daga Birnin Sin

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani
Daga Birnin Sin

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Next Post
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

Gwamnati Ta Kafa Kwamitin Bincike A Kan Fashewar Wani Abu A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026
Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.