2023: Ba Da Jimawa Ba Za Mu Wallafa Cikakken Sunayen Wadanda Aka Yi Wa Rajistar Katin Zabe – INEC
Shugaban Hukumar Zabe ta kasa INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya sanar da cewa...
Shugaban Hukumar Zabe ta kasa INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya sanar da cewa...
Gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike, ya shelanta cewa wasu daga cikin jigajigan PDP ne suka taimaka...
Shugabannin Kungiyar Miyetti Allah na Kasa (MCBAN) reshen kudu maso gabas, sun roki gwamnan Jihar Anambra, Charles Soludo, kar ya...
Manoman suna noma amfanin gona iri-iri, inda hakan ya kara sa ake kara bunkasa tattalin arzikin kasar da kuma samar...
A kwanan baya ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da aniyar gwamnatinsa ta samar da wuraren kiwo 368 a...
Masana fannin noma a Nijeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakin su kan yadda, fannin ya samu koma-baya saboda...
Wasu da ake zargin barayin Keke Napep ne, a unguwar Sabon tasha a jihar Kaduna, sun kashe wani mai sana’ar...
Gwamnan Jihar Jigawa, Muhammad Abubakar Badaru, ya danganta rahoton da aka wallafa cewa, gwamnatinsa na kashe Naira biliyan 196.9 domin...
Wani Fasto mai shekara 48 a Jihar Ogun, Michael Abiodun, ya yi wa wata mabiyarsa ‘yar shekara 12 ciki.
Kwamitin da ke lura da harkokin manyan makarantu na kasar nan, ya sanar da cewa, akwai bukatar a kara haraji...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.