ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

by Idris Aliyu Daudawa
1 hour ago
NANS

Kungiyar dalibai ta kasa ta kafa kwamiti mai zaman kansa domin ya rika bin diddiki na yadda yadda ake tafiyar da hukumar (TETFund) a fadin manyan makarantun da suke a Nijeriya.

Ita wannan niyar kamar yadda wani bayanai mai dauke sa hannun Shugaban kungiyar na kasa Komrade, Akinteye Babatunde Afeez, bai wuce domin a tabbatar da ana aiwatar da ayyukan na Hukumar bilhakki da gaskiya da rikon amana a lokacin da ake amfani da kudin wajen yin ayyukan da za su taimaka a bangaren na ilimi.

Kungiyar ta dalibai ta ce tana bin lamarin sau da kafa irin gudunmawar  da gwamnatin tarayya ta ke badawa ta hanyar Hukumar TETFund,domin kuwa an kashe biliyoyin Nairori a shekarun da suka gabata domin  a samu inganta kayan more rayuwa a makaranta wadanda su ma suna taimakawa wajen yin bincike,harkar karatu da kuma yadda za ayi ta yin abubuwa sannu a hankali  a manyan makarantu.

ADVERTISEMENT

NANS ta ce zuba hannun jari a ilimi ai ana yin hakan ne domin bunkasa ilimi,  ta ce shi lamarin zuba jarin an yi shi ne domin a bunkasa ita nagartar ilimin saboda daliban Nijeriya,ta haka Sadai kuma,ba ta ji dadin wasu ‘yan guna- gunin da ake yi ba na abinda ake yi akan yadda ake aiwatar da wasu daga cikin ayyukan.

Irin maganganun sai kara karuwa suke yi daga wurare daban- daban na yadda ake yin watsi da ayyukan da aka fara,ko kuma a yi shi ba tare da inganci ba, ko abin ya kasance an yi amfani ne da kayan aikin da basu dace ba, ko  an yi jinkirin kammala shi aiki bayan ga yarjejeniyar da aka yi, sai kuma wata magana yadda su ‘yan kwangilar suke tafiyar da ayyukan na su, musamman ma a makarantun da suka kamata ayi masu irin wadannan ayyukan.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

“Irin wadannan abubuwan dole ne su sa al’umma su rika fadar maganganu ba kai hakanan ba bu tunanin kome mutane su rika fadar wadannan maganganun, har ma wasu ma su fara tambayar ina ma amfanin kasancewar ita TETFund da taimakon da ta kan yi wurare daban- daban akan dalibai da kuma irin tsarin na ilimiin kamar dai yadda bayanin ya kasance ne,”.

Sabon kwamitin da aka kaddamar kamar yadda, kungiyar NAN ta yi bayani aikin shi, shi ne ya fara rangadi na kasa inda zai je manyan makarantu, ya tabbatar da kuma ganin yadda ayyukan taimakawa da TETFund ta bayar ayi a wane irin hali suke ciki.

Za ta iya gane wane irin aikin aka yi, amfani da wane irin kayau, nagarta shi aikin ko ayyukan, da kuma kowane irin tasiri aikin ko ayyukan za su yi ma dalibai da kuma al’ummar wurin da makarantar ta ke.

Hakanan ma kwamitin zai mika dukkan abubuwan da ya gani da kuma shawarar da ya bada cikin kwana 90 ko wata uku ke nan, bayan nan sai ita NANS za ta ce Shugabanta  kadai zai iya cewa ga irin matakin da ya da ce a dauka.

Kamar dai yadda kungiyar ta ce, rahoton za a turwa fadar Shugaban kasa, tma’aikatar ilimi ta tarayya da sauran masu ruwa da tsaki domin daukar matakin da ya dace idan akjwai wani abinda ya tada kura.

NANS ta bayyana kwamitin zai kasance karkashin Shugabancin Komrade Salahudeen Lukman, tare da Gambo Abubakar wanda zai kasance matsayin Sakatare da mambobi biyar.

NANS
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.