ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

by Idris Aliyu Daudawa
1 month ago
NANS

Kungiyar dalibai ta kasa ta kafa kwamiti mai zaman kansa domin ya rika bin diddiki na yadda yadda ake tafiyar da hukumar (TETFund) a fadin manyan makarantun da suke a Nijeriya.

Ita wannan niyar kamar yadda wani bayanai mai dauke sa hannun Shugaban kungiyar na kasa Komrade, Akinteye Babatunde Afeez, bai wuce domin a tabbatar da ana aiwatar da ayyukan na Hukumar bilhakki da gaskiya da rikon amana a lokacin da ake amfani da kudin wajen yin ayyukan da za su taimaka a bangaren na ilimi.

Kungiyar ta dalibai ta ce tana bin lamarin sau da kafa irin gudunmawar  da gwamnatin tarayya ta ke badawa ta hanyar Hukumar TETFund,domin kuwa an kashe biliyoyin Nairori a shekarun da suka gabata domin  a samu inganta kayan more rayuwa a makaranta wadanda su ma suna taimakawa wajen yin bincike,harkar karatu da kuma yadda za ayi ta yin abubuwa sannu a hankali  a manyan makarantu.

ADVERTISEMENT

NANS ta ce zuba hannun jari a ilimi ai ana yin hakan ne domin bunkasa ilimi,  ta ce shi lamarin zuba jarin an yi shi ne domin a bunkasa ita nagartar ilimin saboda daliban Nijeriya,ta haka Sadai kuma,ba ta ji dadin wasu ‘yan guna- gunin da ake yi ba na abinda ake yi akan yadda ake aiwatar da wasu daga cikin ayyukan.

Irin maganganun sai kara karuwa suke yi daga wurare daban- daban na yadda ake yin watsi da ayyukan da aka fara,ko kuma a yi shi ba tare da inganci ba, ko abin ya kasance an yi amfani ne da kayan aikin da basu dace ba, ko  an yi jinkirin kammala shi aiki bayan ga yarjejeniyar da aka yi, sai kuma wata magana yadda su ‘yan kwangilar suke tafiyar da ayyukan na su, musamman ma a makarantun da suka kamata ayi masu irin wadannan ayyukan.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

“Irin wadannan abubuwan dole ne su sa al’umma su rika fadar maganganu ba kai hakanan ba bu tunanin kome mutane su rika fadar wadannan maganganun, har ma wasu ma su fara tambayar ina ma amfanin kasancewar ita TETFund da taimakon da ta kan yi wurare daban- daban akan dalibai da kuma irin tsarin na ilimiin kamar dai yadda bayanin ya kasance ne,”.

Sabon kwamitin da aka kaddamar kamar yadda, kungiyar NAN ta yi bayani aikin shi, shi ne ya fara rangadi na kasa inda zai je manyan makarantu, ya tabbatar da kuma ganin yadda ayyukan taimakawa da TETFund ta bayar ayi a wane irin hali suke ciki.

Za ta iya gane wane irin aikin aka yi, amfani da wane irin kayau, nagarta shi aikin ko ayyukan, da kuma kowane irin tasiri aikin ko ayyukan za su yi ma dalibai da kuma al’ummar wurin da makarantar ta ke.

Hakanan ma kwamitin zai mika dukkan abubuwan da ya gani da kuma shawarar da ya bada cikin kwana 90 ko wata uku ke nan, bayan nan sai ita NANS za ta ce Shugabanta  kadai zai iya cewa ga irin matakin da ya da ce a dauka.

Kamar dai yadda kungiyar ta ce, rahoton za a turwa fadar Shugaban kasa, tma’aikatar ilimi ta tarayya da sauran masu ruwa da tsaki domin daukar matakin da ya dace idan akjwai wani abinda ya tada kura.

NANS ta bayyana kwamitin zai kasance karkashin Shugabancin Komrade Salahudeen Lukman, tare da Gambo Abubakar wanda zai kasance matsayin Sakatare da mambobi biyar.

NANS
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Birtaniya Ta Yaba Wa Tinubu Kan Sauye-sauyen Tattalin Arziki

July 25, 2026
Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

July 25, 2026
Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

July 25, 2026
Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

July 25, 2026
Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

July 25, 2026
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Yiwu Ta Duniya –Yadda Xi Jinping Ke Kulawa Da Jagorantar Ci Gaban Yiwu”

July 25, 2026
Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

Baya Ga “Sanyi Irin Na Sin”, Akwai Wasu Abubuwa Da Yawa Da Masu Yawon Bude Ido Na Turai Ke Sha’awa Kan Kasar

July 25, 2026
Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

Rodri Ya Amince da Tayin Komawa Real Madrid

July 25, 2026
Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

Ministan Harkokin Wajen Sin Wang Yi Ya Yi Kira A Karfafa Hadin Gwiwa Na Kut-Da-Kut A SCO Domin Gina Duniya Mai Damawa Da Mabambantan Bangarori

July 25, 2026
Kalolin Kitso Na Zamani: Yadda Ake Yin Fulani Style

Muhimmancin Kula Da Gashi Domin Lafiyarsa Da Kyawunsa

July 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.