Hukumar kula da dazuka da yankunan ciyayi ta kasar Sin, ta bayyana a yau Asabar cewa, kasar Sin ta karfafa ingantattun hanyoyi da dabarun kare muhallin halittu na tarihi da ke cikin jerin makamantansu na duniya, inda aka samu ci gaba a yanayin ba su kariya.
Yau Asabar ita ce ranar al’adu da muhallin halittu na gargajiya da aka yi gado ta duniya. Bisa nazarin da kungiyar kula da kare muhallin halittu ta duniya ta yi, kaso 90 na irin muhallin a kasar Sin sun samu yabo na matukar kyau ko kyau, wanda ya zarce matsakaicin maki 61 na duniya da kuma maki 68 na nahiyar Asiya. (Fa’iza Mustapha)
ADVERTISEMENT
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/














Discussion about this post