Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin
A ranar 23 ga watan Yulin nan, ofishin jakadancin Sin a Nijeriya ya shirya wani karamin taro a Abuja domin...
A ranar 23 ga watan Yulin nan, ofishin jakadancin Sin a Nijeriya ya shirya wani karamin taro a Abuja domin...
A ranar 8 ga watan Yulin 2026, an gudanar da babban taron bayar da lambobin yabo na kasar Sin a...
An fara watsa shirin talabijin na musamman mai kashi uku da ke da taken “Yiwu ta duniya –Yadda Xi Jinping...
Ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya shirya taron manema labarai a jiya Juma’a, inda mataimakin ministan...
Ministan harkokin wajen kasar Sin, Wang Yi, ya halarci taron kwamitin ministocin harkokin waje na kasashen kungiyar hadin gwiwa ta...
An sanya wuraren sana’ar kayan tangaran na hannu na Jingdezhen da ke kasar Sin, a cikin jerin wuraren tarihi na...
An kira taron ministocin kungiyar hadin gwiwa kan tattalin arziki ta nahiyar Asiya da tekun Pasific (APEC), kan harkar raya fasahohin dijital da kirkirarriyar basira ko AI na shekarar 2026, jiya Alhamis a birnin Chengdu na kasar Sin, inda aka zartas da sanarwar ministocin kungiyar APEC na shekarar 2026 game da ayyukan raya fasahohin dijital da AI, ko kuma sanarwar Chengdu a takaice. Cikin sanarwar, an cimma matsaya daya ta kafa kungiyar hadin gwiwar raya fasahohin digital da AI ta yankin Asiya da Pasifik, domin kafa tsarin zurfafa hadin gwiwa a fannin raya fasahohin tsakanin mambobin kungiyar APEC a nan gaba. Shugaban taron, kana ministan harkokin masana’antu da sadarwa na kasar Sin Li Lecheng ya bayyana cewa, kasar Sin za ta ci gaba da karfafa hadin gwiwar dake tsakaninta da mambobin kungiyar ta APEC, ta hanyar amfani da tsarin kungiyar, da aiwatar da ra’ayi daya da aka cimma yayin taron na wannan karo, ta yadda za a zurfafa hadin gwiwa da mu’amalar dake tsakanin bangarori daban daban, don cimma moriyar bunkasuwar fasahohin dijital da AI, da kafa makoma mai haske cikin hadin gwiwa. (Mai Fassara: Maryam Yang)
A yau Jumma’a, ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin ta sanar da matakin sanya kamfanoni 14 na Tarayyar Turai (EU) cikin...
Lamarin gibi ta fuskar ci gaba tsakanin gabashin da yammacin Sin wani batu ne da ake yawan tattauna a kansa...
Wani bincike kan ra'ayoyin jama'a da cibiyar bincike ta Pew ta kasar Amurka ta gudanar kwanan nan ya nuna cewa,...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.