DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta ba ɗan gwagwarmayar dimokuraɗiyya kuma mawallafin Sahara Reporters, Omoyele Sowore, wa’adin mako guda domin...
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta ba ɗan gwagwarmayar dimokuraɗiyya kuma mawallafin Sahara Reporters, Omoyele Sowore, wa’adin mako guda domin...
Tsohon jigo a jam’iyyar PDP kuma mawallafin jaridar Ovation, Dele Momodu, ya kwatanta jam’iyyar da “ɗakin gawarwaki,” yana mai cewa...
Hukumar JAMB ta karɓi rahoto daga Kwamiti na Musamman kan maguɗin Jarabawa (SCEI) wanda ya gano yadda amfani da fasaha...
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewar Aiki (NARD) reshen Babban Birnin Tarayya (FCT) ta fara yajin aikin gargaɗi na tsawon kwana...
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, wacce aka dakatar tsawon wata shida, na shirin komawa majalisar dattawa a...
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya ƙaryata zargin cewa yana ƙarƙashin jagorancin siyasar tsohon gwamna, Malam Nasir El-Rufai, inda...
Sojojin rundunar 12 na rundunar Sojin Nijeriya sun kashe wani shahararren shugaban ƴan bindiga, Kachalla Balla, tare da wasu mabiyansa...
Ƴan ta’adda sun kai hari a ƙauyen Wake da ke ƙaramar hukumar Kachia, jihar Kaduna, inda suka kashe mutum takwas...
Hukumar Ci gaban Arewa maso Yamma (NWDC) ta bayyana cewa tana shirin sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da...
Gwamnatin tarayya ta shiga tsakani a rikicin da ke tsakanin ƙungiyar ma’aikatan mai da iskar gas ta ƙasa (NUPENG) da...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.