Sojoji Sun Hallaka Wani Jagoran ’Yan Ta’adda A Katsina
Dakarun haɗin gwiwar rundunar tsaron Arewa maso Yamma, Operation FANSAN YAMMA, sun hallaka wasu ’yan ta’adda biyu, ciki har da...
Dakarun haɗin gwiwar rundunar tsaron Arewa maso Yamma, Operation FANSAN YAMMA, sun hallaka wasu ’yan ta’adda biyu, ciki har da...
Mataimakin Shugaban Kasa,, Kashim Shettima, ya bayyana cewa gwamnonin jihohin Arewa shida kacal daga cikin 19 ne suka goyi bayan...
A yau Laraba 16 ga watan Satumba, aka bude hanyar ruwa ta Pinglu wadda ita ce hanya ta farko da ta hada kogi da teku, tun bayan kafuwar Jamhuriyar Jama’ar kasar Sin. Kuma wannan ya kafa tarihin zirga-zirga cikin teku a yankin kudu maso yammacin kasar Sin tare da shigar da hadin gwiwar Sin da kasashen ASEAN cikin wata muhimmiyar gaba. Sabuwar hanyar ruwan za ta rage tsada da kara ingancin jigila da sufurin jiragen ruwa. Kuma uwa-uba tana gabatar wa duniya wata sabuwar budaddiyar hanya. Hanyar ta kara zurfafa hade Sin da kasashen ASEAN. Bugu da kari, za ta inganta hadin gwiwar moriyar juna tsakanin Sin da ASEAN, tare da zama wata kafa da duniya za ta more damarmakin da ke tattare da kasar Sin. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar NDC a zaɓen 2027, Peter Obi, ya ƙarfafa gwiwar ’yan Nijeriya su saka hannun...
Fasahar kirkirarriyar basira ta AI na ci gaba da fita daga dakunan bincike cikin sauri, tana shiga masana’antu, harkokin sufuri,...
Rundunar ’Yansandan Jihar Yobe ta kama mutane 240 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban, ciki har da kisan kai,...
Kasar Sin ta amince tare da fitar da jerin ka’idoji irinsa na 3, na na’urar kiwon lafiya mai sadarwa tsakanin...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya naɗa Barrister Hafsat Ada’u Kutama a matsayin mukaddashiyar shugabar Hukumar Korafe-korafen Jama’a da...
A yau Laraba, kasar Sin ta harba taurarin dan’adam guda tara zuwa da’irorin da aka tsara hawansu a sararin samaniya...
Shugaban kasar Sin, Xi Jinping, ya aika da sakon taya murna ga Jami'ar Jilin wacce take bikin cika shekaru 80...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.