ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Barawon Da Ke Ihun Kama Barawo

by CMG Hausa
4 years ago
Barawo

Sinawa kan bayyana wanda ke neman dora laifinsa a kan wani a matsayin “barawon da ke ihun kama barawo”. Gaskiya kam, ’yan siyasar kasar Amurka ma sun amsa wannan suna. 

Ga shi dai, kwanan nan ba da jimawa ba, Amurka ta sake “ihun kama barawo”, inda cibiyar GEC karkashin ma’aikatar harkokin wajen kasar ta fitar da rahoton da ya zargi gwamnatin kasar Sin da neman shawo kan ra’ayoyin al’umma a game da jihar.

  • Firaministan Pakistan Ya Gode Wa Sin Bisa Taimakon Da Ta Baiwa Kasarsa Wajen Yaki Da Ambaliyar Ruwa

Amma gaskiyar lamari shi ne Amurka da ma sauran kasashen yamma su ne suke gurbata gaskiya da gurgunta fahimtar jama’a a kan abubuwan da ke faruwa a jihar ta Xinjiang, wandanda suka kawar da kai daga ci gaban tattalin arziki da zaman al’umma da aka cimma a jihar da ma yadda al’umma ’yan kabilu daban daban ke zaman walwala a jihar, kuma suka yi amfani da karfinsu ta fannin kafofin yada labarai, suka yada karairayin da suka shafi “kisan gilla” “aikin tilas” da sauransu a jihar Xinjiang, don cimma burinsu na dakile ci gaban kasar Sin bisa “batun Xinjiang”.

ADVERTISEMENT

“Mun san cewa, babu wata matsala a Xinjiang, amma kirkiro matsalolin hakkin bil Adam na aikin tilas da kisan kare dangi, mataki ne mai amfani, don cimma burinmu na jefa gwamnatin kasar Sin cikin mawuyacin hali”, wannan shi ne furucin da jami’an diplomasiyya na kasar Amurka dake kasar Sin suka yi kwanan baya, lamarin da ya nuna ainihin abin da Amurka ke neman cimmawa.

Yayin da Amurka ke shafa mata bakin fenti, shin bai dace ba kasar Sin ta mayar da martani? Sai dai hakan ya zama “neman shawo kan ra’ayoyin al’umma a game da jihar Xinjiang” kamar yadda rahoton da Amurka ta fitar ya bayyana. Lallai Amurka ta amsa sunan “barawon da ke ihun kama barawo”.

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Idan ba a manta ba, don neman kaddamar da yaki a Iraki, Amurka ta taba zargin Iraki din da mallakar makaman kare dagi bisa farin garin da ta nuna wanda ba a tabbatar da yanayinsa ba.

Amurka tana yawan satar sauraron bayanan jami’an kasa da kasa, a yayin da kuma take zargin wasu da satar bayanai ta yanar gizo. Sai kuma a watan da ya gabata, kakakin majalisar wakilan kasar Amurka ta kai wata haramtacciyar ziyara yankin Taiwan na kasar Sin duk da rashin amincewar da kasar ta Sin ta nuna da kakkausar murya, daga bisani kuma ta zargi kasar Sin da “mayar da martanin da bai dace ba, wanda ya tsananta yanayin da ake icki a zirin tekun Taiwan.”
Mike Pompeo, tsohon sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya taba bayyanawa a fili cewa, “Da karairayi da yaudara da sata duk muna yi, kuma muna shirya kwas na musamman a kan wannan.”

Wannan ya kara tabbatar da cewa, Amurka za ta dauki duk matakin da ta ga dama don neman cimma burinta, kuma hakan ya kasance yadda take cudanya da kasa da kasa. (Mai Zane:Mustapha Bulama)

Barawo
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Next Post
Tashar Samaniya Ta Sin: ‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-14 Sun Fara Tattaki A Wajen Tashar

Tashar Samaniya Ta Sin: ‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-14 Sun Fara Tattaki A Wajen Tashar

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

July 16, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.