ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken CGTN: Bai Wa Yankin Taiwan Makamai Tamkar Sayar Da Yankin Ne Da Rusa Shi

by Sulaiman
6 months ago

LABARAI MASU NASABA

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

Amurka ta sake gabatar da shirin sayar da makamai ga yankin Taiwan na kasar Sin. Shirin sayar da makaman, wanda ya kai na sama da dalar Amurka biliyan 11, ya hada da na’urorin tsarin makamai masu yawa da za a iya kai hari da su a zahiri, lamarin da ya karkato da hankulan kasashen duniya da kuma fadada nuna damuwa kan halin da ake ciki a mashigin tekun Taiwan.

Wani binciken jin ra’ayoyin jama’a na duniya da CGTN ta gudanar ya nuna cewa kashi 90 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, yunkurin da mahukuntan Taiwan ke yi mai hadari wajen gaggauta samar da karfin soji ga yankin Taiwan ya jefa mazauna tsibirin zuwa gabar abkawa cikin yaki.

Tun lokacin da Lai Ching-te ya hau karagar mulki, ya kara hanzarta samar da karfin soji ga Taiwan, yana neman ‘yancin kai ta hanyar karfin tuwo. Mahukuntan Taiwan sun yi alkawarin kara kashe kudaden tsaro zuwa kashi 5 cikin dari na yawan alkaluman tattalin arziki (GDP) na yankin nan da shekarar 2030, ko da kuwa hakan zai iya tagayyara “arzikin Taiwan,” da kara gurgunta rayuwar jama’a da ci gaban tattalin arziki a tsibirin.

ADVERTISEMENT

A cikin binciken, kashi 81.1 cikin dari na masu bayyana ra’ayoyin sun yi imanin cewa, al’adar da mahukuntan Taiwan suka runguma ta sadaukar da muradun Taiwan na dogon lokaci domin samun moriyar siyasa na gajeren lokaci ta kawo cikas ga bunkasar tattalin arziki da ci gaban yankin. A halin da ake ciki kuma, kashi 87.7 cikin dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun ce, matakin da mahukuntan Taiwan suka dauka ya haifar da babbar barazana ga kwanciyar hankali da kuma muradun al’ummar Taiwan. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?
  • Sulaiman
    Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan
  • Sulaiman
    Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar
  • Sulaiman
    Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata
Labarai

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

July 5, 2026
Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
Labarai

Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

July 5, 2026
Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

July 5, 2026
Next Post
An Samu Manyan Nasarori A Kannywood A ‘Yan Shekarun Nan –Maryan CTB

An Samu Manyan Nasarori A Kannywood A ‘Yan Shekarun Nan –Maryan CTB

LABARAI MASU NASABA

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata

July 5, 2026
Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran

July 5, 2026
Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

Gasar Kofin Duniya: Ko Morocco Na Iya Tsallake Tarkon Faransa?

July 5, 2026
LeBron James Zai Bar Los Angeles Lakers 

LeBron James Zai Bar Los Angeles Lakers 

July 5, 2026
Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

July 5, 2026
Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.