ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

by Abubakar Sulaiman
1 hour ago

Hukumar wasanni ta ƙasa (NSC) ta naɗa fitaccen ɗan wasan Nijeriya, Chukwuebuka Enekwechi, a matsayin kyaftin na tawagar Nijeriya a wasannin Commonwealth na wannan shekarar ta 2026 a birnin Glasgow na ƙasar Scotland, saboda girmama nasarorin da ya samu da kuma kyakkyawan wakilcin da ya yi wa Nijeriya a wasannin ƙasa da ƙasa, an sanar da naɗin ne a cikin wata sanarwa da Kola Daniel, mataimaki na musamman kan kafafen yaɗa labarai ga Darakta Janar na NSC, ya sanya wa hannu kuma aka raba wa manema labarai a ranar Talata.

Enekwechi zai jagoranci tawagar Nijeriya tare da Folashade Oluwafemiayo, wacce ta lashe kyautar zinare sau biyu a gasar Paralympic, wacce za ta kasance kyaftin a ɓangaren mata a wasannin da za’a fara a ranar 23 ga watan Yuli, ɗan wasan mai shekaru 33 da ke zaune a ƙasar Amurka ya kasance ɗaya daga cikin fitattun yan wasa daga nahiyar Afirika da za su fafata a gasar, shi ne zakaran da ya lashe kyautar gwarzon Afirka, ya lashe zinare a gasar wasannin Afirka ta 2019, ya kuma lashe kyautar azurfa a gasar Commonwealth ta shekarar 2018, inda ya zama ɗaya daga cikin yan wasa mafi nasara daga wannan ɓangaren a Nijeriya.

Darakta Janar na hukumar wasanni ta ƙasa (NSC), Hon. Bukola Olopade, ya ce naɗin ya nuna jajircewar hukumar wajen kyautatawa waɗanda suka bayar da gudunmawarsu wajen samun kyaututtuka a wasannin ƙasa da ƙasa ta hanyar bayar da jagoranci ga waɗanda suka cancanta, a cewar Olopade, dukkan kyaftin ɗin na wannan karon sun nuna ɗabi’un ladabi, juriya, kishin ƙasa da mutuntawa, inda halayyarsu ya zama abin koyi ga matasan yan wasa.

ADVERTISEMENT

“Mun zaɓi mutane waɗanda ba kawai tarihi mai kyau garesu a wasanninsu ba, sun nuna alama na iya jagoranci kuma sun yi aiki a matsayin masu ba da shawara ga matasan yan wasa ta hanyar ƙwarewa, jajircewarsu da kuma sadaukarwarsu ga Nijeriya,” in ji Olopade, ya ƙara da cewa naɗin ya kuma zama girmamawa ga sadaukarwar da ƴan wasan biyu suka yi wajen wakiltar ƙasar a wasannin ƙasa da ƙasa.

“Shawarar da muka yanke na ba su jagorancin tawagar Nijeriya ita ce kuma hanyarmu ta yaba wa ga gudummawar da suka bayar wajen ɗaga martabar Nijeriya a wasannin Duniya, NSC ta yi imanin cewa ƙwararrun ƴan wasan biyu za su taka muhimmiyar rawa a jagoranci a ciki da wajen filin wasa, inda za su taimaka wa matasan yan wasa su jure matsin lamba na shiga ɗaya daga cikin manyan wasannin Commonwealth.

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

An shirya cewa tawagar Nijeriya za ta bar ƙasar a ranar 2 ga watan Yuli domin yin atisayen makonni uku kafin wasannin a birnin Aberdeen, inda ƴan wasan za su kammala shirye-shiryensu na ƙarshe kafin su tafi Glasgow, hakazalika tawagar ta bayyana cewar ta ƙulla yarjejeniya da kamfanin PUMA wajen samarwa yan wasan tufafin wasa, za a gabatar da kayan wasan ga tawagar a ranar 1 ga watan Yuli.

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
  • Abubakar Sulaiman
    Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC
  • Abubakar Sulaiman
    Mutane 600 Ne Kacal Suka Ci Jarabawar Ɗaukar Malaman Firamare Daga Cikin 8,000
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnan Kano Ya Buƙaci EFCC, ICPC Su Sa Ido Kan Rabon Tallafin Taki

MASU ALAKA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
Manyan Labarai

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

July 3, 2026
NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman
Wasanni

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

July 2, 2026
BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars
Wasanni

BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars

June 30, 2026

LABARAI MASU NASABA

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

July 5, 2026
Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.