ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabarar Sin Ta Raya Hakkokin Dan Adam Ta Samu Yabo Daga Kasashen Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 days ago
Sin

A rana ta biyu ta taron dandalin tattauna batun tafiyar da hakkokin dan Adam na duniya na 2026, wakilai daga kasashen duniya sun bayyana goyon baya ga dabarar Sin ta raya hakkokin dan Adam, inda suka yaba da burinta game da tafiyar da hakkokin dan Adam a duniya.

Cikin jawaban da suka gabatar a jiya Jumma’a, mahalarta da dama sun amince da shawarar Sin ta daukaka batun kare hakkokin dan Adam ta hanyar ci gaba, wadda ita ce ginshikin dabarar Sin a bangaren, kamar yadda Shirin Kasar Sin na Tafiyar da Hakkokin Dan Adam tsakanin shekarar 2021 zuwa 2025, wanda ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar ya wallafa a shekarar 2021, ya bayyana. Karamin ministan kula da raya harkokin iyalai da hakkokin dan Adam na kasar Somaliya, Mohamed Osman Omar, ya nanata cewa, ci gaba ba hanya ce ta bunkasa tattalin arziki kadai ba, tubali ne na mutuncin dan Adam.

Bisa shawarar samar da ci gaba a duniya da Sin ta gabatar, ya kamata al’ummun dukkan kasashe su more hakkokin dan Adam iri daya, ta hanyoyin zamanantar da kai da suka dace da yanayinsu. Wannan na nufin yayin da kasashe ke da buri iri daya na kare hakkokin jama’arsu, kowace na iya bin hanya ta daban da ta dace da yanayinta.

ADVERTISEMENT

Cikin jawabinta, Maya Sahli-Fadel, shugabar hukumar kare hakkokin dan Adam ta kasar Algeria, ta amince da shawarwarin kasar Sin tare da gabatar da mahanga mai tattare da bangarori da dama game da kare hakkokin dan Adam.

Ta ce dole ne kokarin kare hakkokin dan Adam ya dace da tsarin al’adu da tarihi da tsare-tsaren shari’ar kasa, tare kuma da girmama yanayin kasa da matakan ci gaba da hadin gwiwar kasashe masu tasowa. (Fa’iza Mustapha)

LABARAI MASU NASABA

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
  • Sulaiman
    Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin
  • Sulaiman
    Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin
  • Sulaiman
    NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 27 A Sansanonin Tumbus Na Borno

MASU ALAKA

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026
Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin
Daga Birnin Sin

Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

June 14, 2026
Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

June 14, 2026
Next Post
Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026
Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

June 14, 2026
Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

June 14, 2026
Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

June 14, 2026
Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

June 14, 2026
Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

June 14, 2026
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 27 A Sansanonin Tumbus Na Borno

June 14, 2026
Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

June 14, 2026
Yadda Iran Ta Yi Wa Sansanonin Sojin Amurka 20 Mummunar Barna

Yadda Iran Ta Yi Wa Sansanonin Sojin Amurka 20 Mummunar Barna

June 14, 2026
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.