ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duk Wanda Ya Bar Gida, Gida Ya Bar Shi

by Sulaiman and CGTN Hausa
2 years ago
Gida

Yayin da hukumar bunkasa ilimi da kimiyya da raya al’adu ta MDD (UNESCO), ta sanar da sanya ginin da ya raba birnin Beijing da hamadar Badain Jaran da yankin kiyaye tsuntsaye masu kaura, wanda ke kusa da gabar rawayen teku da tekun Bohai na kasar Sin, cikin jerin kayayyakin gargajiya na duniya da aka yi gado, shugaban kasar Xi Jinping, ya bukaci a kara kokarin kare al’adu da abubuwa masu daraja. 

 

Al’adun gargajiya su ne asali da madubin dubawa ga duk wata al’umma, kuma duk wata al’umma da ta rasa al’adunta, duk ci gaban da za ta samu, to ta rasa asalinta. Shi ya sa Hausawa kan ce, “duk wanda ya bar gida, gida ya bar shi.”

ADVERTISEMENT
  • Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam
  • Xi Ya Nanata Bukatar Kare Al’adu Da Kayayyakin Gargajiya Na Sin

A lokacin da na dauka ina zaune a kasar Sin, na lura cewa, gwamnatin da al’ummar Sinawa na daukar al’adunsu da tarihi da kayayyaki da wuraren gargajiya da muhimmancin gaske. Haka kuma, wani abu da kan burge ni shi ne, ban taba haduwa da wani Basinen da bai san asalinsa ko tarihi ko al’adun kasarsa ba.

 

LABARAI MASU NASABA

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Duk da cewa kasar Sin ta bude kofarta ga duniya, kuma ana kara samun cudanya tsakanin al’ummarta da na kasashen ketare, ko kadan bai sanya sun yi watsi da al’adunsu ko sun ari na wasu ba, har kullum, su kan yi abubuwa ne da suka dace da al’adunsu da yanayin kasarsu.

 

A wannan gaba da kasar Sin ta dukufa kan zamanintar da kanta, a daya bangaren, tana dukufa wajen karewa da kara yayata al’adunta, domin samun fahimta da jituwa tsakaninta da sauran al’ummomin duniya.

 

Kamar yadda shugaban kasar ya bayyana, sanya wadannan kayayyaki cikin jerin na UNESCO na da muhimmanci ga aikin zamanintar da kasar Sin. Wato yayin da ake zamanintar da kasar Sin, ba za a bar batun raya al’adun a baya ba, kuma wannan a ganina, na daya daga cikin dalilan da suka sa kasar ke samun ci gaba da zaman lafiya tsakanin al’ummominta da kuma darsuwar kishin kasa a zukatan su.( Fa’iza Mustapha)

Gida
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji
  • Sulaiman
    Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa
  • Sulaiman
    Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas
  • Sulaiman
    Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan
Gida
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

MASU ALAKA

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa
Daga Birnin Sin

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan
Daga Birnin Sin

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Next Post
Jihar Bauchi Ta Lashe Lambar Yabon Kwazo A Bangaren Mai Da Iskar Gas

Gwamnan Bauchi Ya Sassauta Dokar Hana Zirga-zirga A Katagum

LABARAI MASU NASABA

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

July 7, 2026
Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.