• English
  • Business News
Thursday, August 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Jihar Gombe Na Bai Wa Fannin Noman Auduga  Mahimmanci – Kwamishina

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Gwamnatin Jihar Gombe Na Bai Wa Fannin Noman Auduga  Mahimmanci – Kwamishina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin  jihar Gombe ta bayyana cewa, ta na bai wa harkar noman Auduga muhimmanci, musamman domin ta kara bunkasa fannin a daukacin fadin jihar, samar da ayyukan yi ga ‘yan jihar,  kara habaka tattalin arzikin jihar da kuma kara bai wa manomanta kwarin guiwa.

Furuncin hakan ya fito ne daga bakin Kwamishinan Aikin Gona na Jihar, Muhammad Magaji Gettado a jawabinsa a lokacin want taro da aka gudanar a kwanan baya a jihar akan yadda za a kara bunkasa fannin, musamman a jihar.

  • Takaddamar Da Ta Kunno Kai Lokacin Tantance Ministocin Tinubu
  • Gwamna Dauda Ya Karbi ‘Yan Mata Hudu Da Suka Kwashe Watanin 7 A Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

A cewarsa, a baya manoman na Audugar a jihar sun funaci matsaloli, inda ya bayyana cewa, amma tuni gwamnatin jihar ta magance wadanan natsalolin, musamman ganin yadda ta samar wa manomanta kayan aikin noma na zamani da sauransu

Magaji ya kara da cewa, akwai kuma bukatar a ilimantar da manomata, musaman wajen samar masu da ingantacce Iri wanda hakan zai taimaka masu don su kara bunkasa noman na su na Audgar a jihar.

A cewarsa,”Gwamnatin Jihar ta na bai wa harkar noman auduga muhimmanci kasancewar ta fanni ne da ke kara bunkasa tattalin arziki. “

Labarai Masu Nasaba

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

Shi kuwa a na sa jawabin a matsayin babban bako a wajen taron shugaban kungiyar manoman Auduga na kasa Alhaji Lawan Sani Matazu, ya bayyana cewa, a watannin da suka gabata, kungiyar ta kaddamar da shirin  habaka noman Auduga a jihar, wanda ya ce, waccan kaddamar kwaliya ta but ya kudin Subulu, musamman ganin cewa, fannin na kara bunkasa a jihar.

A cewarsa, jihar ta Gombe  kusan a daukacin fadin kasar nan, ita ce ke a gaba wajen noman auduga, inda ya yi kira ga gwamnatin jihar da ci gaba da bai wa fannin mahimmanci domin jihar ta ci gaba da rike wannan kambun na ta.

” A watannin da suka gabata, kungiyar ta kaddamar da shirin  habaka noman Auduga a jihar, wanda ya ce, waccan kaddamar kwaliya ta but ya kudin Subulu, musamman ganin cewa, fannin na kara bunkasa a jihar.  “

Matazu, ya ce noman Auduga hanyar ci gaba ne ga matasa domin, fannin na samar da aikin yi da kuma kudin  shiga, musamman ga manoman da suka rungumi fannin ka’in da na’in.

Ya  buga misali da cewa, ingantacce Irin nomanta da Babban Bankin Nijeriya CBN, ya rabarwar da wasu manomanta ‘ya’yan kungiyar a jihar ta Gombe, hakan ya kara taimaka wa wajen kara bunkasa nomanta a jihar da kuma kasa baki daya.

“Ingantacce Irin nomanta da Babban Bankin Nijeriya CBN, ya rabarwar da wasu manomanta ‘ya’yan kungiyar a jihar ta Gombe, hakan ya kara taimaka wa wajen kara bunkasa nomanta a jihar da kuma kasa baki daya. “

Kazalika ya bayyana cewa,bashin, da bankin ya bai wa manomanta a jihar shi ma ya taimaka wajen bunkasa sana’ar su da kara samar wa da kansu da kudaden shiga.

Shugaban ya kuma yi kira ga manomanta da su tabbatar da suna shuka ingantacce irin na Audugar domin su dinga samun dimbin kudaden shiga da kuma samun amfani mai yawa idan sun yi girbi.

” Ina kira ga manomanta da su tabbatar da suna shuka ingantacce irin na Audugar domin su dinga samun dimbin kudaden shiga da kuma samun amfani mai yawa idan sun yi girbi. “


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Nijeriya Ya Aza Harsashin Ginin Sabuwar Tashar Wutar Lantarki Da Kamfanin Sin Zai Gudanar 

Next Post

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 122 A Nijeriya -UNICEF

Related

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

5 days ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

5 days ago
Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

2 weeks ago
Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya
Noma Da Kiwo

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

2 weeks ago
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji
Noma Da Kiwo

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

2 weeks ago
Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje
Noma Da Kiwo

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

3 weeks ago
Next Post
Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 122 A Nijeriya -UNICEF

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 122 A Nijeriya -UNICEF

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Kori Ƙarin ‘Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

Nijeriya Ta Kori Ƙarin ‘Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

August 21, 2025
Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka

Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka

August 21, 2025
Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

August 21, 2025
Boniface

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

August 20, 2025
Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

August 20, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

August 20, 2025
Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

August 20, 2025
Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

August 20, 2025
Rajistar Katin Zaɓe: Gwamnatin Kano Za Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Wayar Da Kan Jama’a 

Rajistar Katin Zaɓe: Gwamnatin Kano Za Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Wayar Da Kan Jama’a 

August 20, 2025
Xizang A Shekaru 60 Da Kafuwa: Daga Mawuyacin Hali Zuwa Farin Wata Sha Kallo

Xizang A Shekaru 60 Da Kafuwa: Daga Mawuyacin Hali Zuwa Farin Wata Sha Kallo

August 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.