ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajji 2023: Tinubu Ya Bukaci Alhazai Da Su Kara Hakuri Da Halin Matsi Da Takura Da Suke Ciki

by Muhammad
2 years ago
Tinubu

Shugaba Tinubu ya yi kira ga alhazan Nijeriya da suka je aikin hajjin bana a kasar Saudiyya da su kwantar da hankalinsu, yana mai cewa abu mai muhimmaci a aikin Hajji shi ne hakuri da sadaukarwa a cikin wahalhalu.

Jakadan Nijeriya a kasar Saudiyya, Ambasada Yahaya Lawal, ne ya isar da sakon shugaban ga alhazan Nijeriya yayin ziyarar da ya kai tantin maniyyatan a Mina a Alhamis.

  • Mahajjatan Nijeriya Sun Yi Wa Ƙasa Addu’o’i Na Musamman A Filin Arfa
  • Mahajjata Sama Da Miliyan 2 Ne Za Su Yi Aikin Hajjin Bana

Wakilin Nijeriya wanda ya samu rakiyar takwaransa na kasar Sudan, Ambasada Safiu Olaniyan, shugaban hukumar alhazai ta Nijeriya (NAHCON), Alhaji Zikrullah Kunle Hassan, da kwamishinoninsa da manyan jami’an hukumar NAHCON, ya bukaci alhazan Nijeriya da su ci gaba da gudanar da aikin hajjinsu na bana cikin tsari da zama jakadu nagari na kasarsu a lokacin da suke kasa mai tsarki.

ADVERTISEMENT

Shugaba Tinubu ya kuma shawarci mahajjatan da cewa, maimakon yin gunaguni game da kalubalen da suke fuskanta, ya kamata su mai da hankali kan muhimmancin tafiya kasa mai tsarki tare da mayar da hankali wajen yi wa Nijeriya addu’a, yana mai cewa kasar na bukatar addu’o’insu don shawo kan kalubalenta.

“Yanzu haka an sanar da shugaban kasar kan irin kyawawan dabi’un da kuka nuna kuma yana fatan ku ci gaba da wakiltar Nijeriya da kyau a kasa mai tsarki. Sannan ku sanya Nijeriya cikin addu’o’in ku, mun san kalubalen da kasarmu ke fuskanta kuma yana da muhimmanci ku yi amfani da wannan dama ta musamman wajen yin addu’a ta musamman don ci gaban Nijeriya, zaman lafiya, kwanciyar hankali da walwala ga ‘Yan Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

“Muna godiya da goyon bayanku, kuma muna mika godiyarku ga shugaban hukumar NAHCON bisa yadda ya samar da shugabanci na gari, muna fatan shugabannin su ci gaba da gudanar da ayyukan alheri da suke yi har sai dukkan alhazai sun dawo gida lafiya.” Cewar Lawal.

Tun da farko, shugaban NAHCON, Alhaji Zikrullah Kunle Hassan, ya ce makasudin ziyarar ita ce ziyarar mahajjata tare da ganin abubuwan da suka faru a aikin Hajji a wurare masu tsarki musamman a Mina, Arafat. da Muzdalifa da ayyukan Hajji baki daya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sojojin somaliya
Manyan Labarai

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

December 14, 2025
Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

December 13, 2025
Annabi SAW Ya Zarce Duk Sauran Annabawa Yawan Mu’uzijoji
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Karrama Shugaban NPA Da Lambar Yabo Ta Musamman

December 13, 2025
Next Post
Goron Sallah

Goron Sallah

LABARAI MASU NASABA

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

Kula Da Lafiya A Matakin Farko: Zamfara Ta Yin Fintinƙau

December 14, 2025
Wacce Kasa Ce Za Ta Lashe Gasar Kofin Afirka

Yadda Haaland Ya Zura Kwallaye 100 A Firimiyar Ingila

December 14, 2025
Sojojin somaliya

Me Ke Kawo Yawaitar Juyin Mulki A Nahiyar Afirka?

December 14, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

Sin Ta Yi Kira Da A Gaggauta Tsagaita Bude Wuta A Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo 

December 13, 2025
Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

Sin Ta Karbi Shaidu Daga Rasha Dangane Da Tawagar Aikin Sojin Japan Mai Lamba 731

December 13, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Karatun Baya Dangane Da Tarihi Shi Ne Abun Da Ya Kamaci Japan

December 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa

December 13, 2025
Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

December 13, 2025
Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing

December 13, 2025
Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi

December 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.