ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2024: NAHCON Ta Kaddamar Da Kwamitin Tantance Kamfanonin Jiragen Aikin Hajji

by Sadiq
3 years ago
Hajjin

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta kaddamar da kwamitin tantance kamfanonin jiragen saman fasinja da na dakon kaya don aikin hajjin 2024.

Kamfanonin jiragen fasinja tara da na dakon kaya hudu ne su ka mika bukatar hidima ga alhazan Nijeriya domin aikin hajjin 2024.

  • Matakan Amurka Na Kayyade Fitar Da Matattarar Bayanai Ta Microchip Za Su Kawo Illa Ga Kasuwar Samar Da Kayan Ta Duniya
  • ‘Yansanda Sun Kama Darakta Da Wasu Mutane 2 Bisa Zargin Gwanjon Kayan Gwamnatin Kano

Shugaban NAHCON Malam Jalal Ahmed Arabi, ne ya kaddamar kwamitoci biyu; masu wakilai 32 domin tantancewa da su.

ADVERTISEMENT

Jalal Arabi ya ce duk abin da a ke so a yi nasara to tabbas sai an fara shiri da wuri, domin tsadar farashin canjin dala ya zama kalubalen da a ke fafutukar daukar matakai don tabbatar da rangwame da walwalar maniyyata.

Sakataren hukumar kuma mukaddashin shugaban kwamitocin biyu, Dakta Abdullahi Rabi’u Kontagora, ya ja hankalin wakilan kwamitocin da su yi aiki tsakani da Allah.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ya ce: “Don tabbatar da duk kamfanin da a ka bai wa aikin yana da kayan aiki da muradin kare rayukan maniyyata.”

Daraktan kamfanin Max Air, Dikko Dahiru Mangal, ya ce a shirye su ke su tunkari kwamitin tantancewar.

“Muna da ingantattun kayan aiki don gudanar da wannan aiki.”

Malam Ahmad Bashir Bulma na kamfanin dakon kaya na hukumar jiragen Nijeriya da ke Legas, ya ce wannan ba shi ne karo farko da suke kula da jigilar kayan alhazai ba.

“Muna da dukkan takardun da a ke bukata don haka mu ke maraba da wannan tantancewa.”

Wannan ya dai biyo bayan matsayar da hukumomin Saudiyya da hukumar alhazan Nijeriya suka cimma, na amincewa da kara yawan kamfanonin jiragen yawo da za su shiga hidimar jigilar alhazai zuwa guda 40.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
An Shiga Firgici Bayan Sabon Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara

An Shiga Firgici Bayan Sabon Harin 'Yan Bindiga A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.