• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Han Zheng Ya Gana Da Babban Sakataren MDD Da Kuma Sakataren Harkokin Wajen Amurka

by CMG Hausa
2 weeks ago
in Daga Birnin Sin
0
Han zheng
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar 18 ga wata, agogon wurin, mataimakin shugaban kasar Sin Han Zheng bi da bi ya gana da babban sakataren MDD Antonio Guterres da sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken a gefen babban taron MDD a birnin New York. 

Yayin ganawarsa da Guterres, Han Zheng ya ce, kasar Sin za ta kasance mai samar da zaman lafiya a duniya, da ba gudummawa ga ci gaban duniya, da kuma kare tsarin kasa da kasa, da goyon bayan MDD wajen taka muhimmiyar rawa a harkokikn kasa da kasa.

  • An Sanya Tsofaffin Gandun Daji Na Shayi Dake Pu’er Na Sin A Cikin Jerin Wuraren Tarihi Na Duniya

Yayin ganawarsa da Blinken kuma, Han Zheng ya bayyana cewa, bunkasuwar kasar Sin wata dama ce maimakon kalubale, riba ce maimakon hadari ga Amurka, kuma bangarorin biyu za su iya cimma nasara tare da samun wadata tare. Kasar Sin na fatan kasar Amurka za ta kara yin kokari wajen kara fahimtar juna, da amincewa da juna, da hadin gwiwar moriyar juna, ta yadda za a maido da dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka kan hanyar da ta dace, ta yadda za ta amfanar da kasashen biyu da ma duniya baki daya.

Han Zheng

A nasa bangaren, Blinken ya ce, Amurka na fatan kasar Sin za ta yi nasara, kuma za ta ci gaba da sa kaimi ga bunkasuwar tattalin arzikin duniya, kuma tana fatan karfafa hulda da kasar Sin, da sarrafa bambance-bambance, da sa kaimi ga yin hadin gwiwa, da raya dangantakar dake tsakanin Amurka da Sin a kullum. (Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Rushe Zaben Kakakin Majalisar Gombe Da Umarnin Sake Zabe Nan Da Kwanaki 30

Next Post

Ministan Wutar Lantarki Ya Lashi Takobin Samar Da Megawat 20,000 Na Wutar Lantarki A Nijeriya

Related

Hangzhou
Daga Birnin Sin

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

2 hours ago
Syria
Daga Birnin Sin

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

3 hours ago
Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

4 hours ago
Amurka
Daga Birnin Sin

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

6 hours ago
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 
Daga Birnin Sin

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

1 day ago
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

1 day ago
Next Post
Ministan Wutar Lantarki Ya Lashi Takobin Samar Da Megawat 20,000 Na Wutar Lantarki A Nijeriya

Ministan Wutar Lantarki Ya Lashi Takobin Samar Da Megawat 20,000 Na Wutar Lantarki A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Han Zheng

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

October 1, 2023
An Tsayar Da Ranar Da Za A Fara Buga Firimiyar Nijeriya

An Tsayar Da Ranar Da Za A Fara Buga Firimiyar Nijeriya

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.