Bisa gayyatar da gwamnatin Tarayyar kasar Rasha, da gwamnatin Jamhuriyar kasar Belarus suka yi masa, mataimakin shugaban kasar Sin Han Zheng, zai halarci taron dandalin tattauna harkokin tattalin arziki na kasa da kasa, na St. Petersburg ko SPIEF a takaice karo na 29 a kasar Rasha, tare da gudanar da ziyarar aiki a kasar Belarus, tsakanin ranakun 4 zuwa 8 ga watan Yunin nan. (Mai Fassara: Maryam Yang)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post