• English
  • Business News
Thursday, July 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar NDLEA Ta Cafke Mutane 85 Kan Ta’ammuli Da Miyagun Kwayoyi A Gidan Casu A Kano

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Hukumar NDLEA Ta Cafke Mutane 85 Kan Ta’ammuli Da Miyagun Kwayoyi A Gidan Casu A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wasu mutane 85 da take zargi da ta’ammuli da miyagun kwayoyi a wani gidan casun dare da ke Kano a ranar Litinin.

A wata sanarwa da ya fitar ranar Talata a Kano, Abubakar Idris-Ahmad, kwamandan hukumar ta NDLEA a jihar, ya ce kamen ya biyo bayan korafe-korafen da aka kai kan yawaitar masu ta’ammuli da miyagun kwayoyi a gidan casun.

  • An Gurfanar Da Jami’an EFCC 2 Kan Zargin Kisan Abokin Aikinsu 

Ya ce, masu gidan casun ne suka shigar da korafe-korafen ga hukumar kan yadda aka mayar da gidan wurin shan miyagun kwayoyi.

Ya kara da cewa, wadanda aka cafken sun hada da maza 55 da mata 30, daga cikin kwayoyin da aka kama a tare da su akwai tabar wiwi da sauran kwayoyi.

Mista Idris-Ahmad ya yi kira ga jama’a da su kai rahoton ayyukan da suka shafi ta’ammuli da muggan kwayoyi ga hukumar domin hukumar ba za ta bar wata maboyar masu safarar miyagun kwayoyi a jihar ba.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kai Hari MaÉ“oyar Boko Haram A Borno, Sun Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda

Tinubu Bai TaÉ“a Ba Ni Umarnin Yin Ƙarya Ko Cin Zarafin ’Yan Jarida Ba – Minista


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Darajar Hajojin Da Masana’antun Sin Ke Sarrafawa Ta Karu Zuwa Kaso 5.6 Bisa Dari A Afirilu

Next Post

Kasar Sin Da Kasashe Biyar Na Tsakiyar Asiya Sun Bude Sabon Babi Na Sada Zumunta Tsakaninsu

Related

Sojoji Sun Kai Hari MaÉ“oyar Boko Haram A Borno, Sun Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda
Labarai

Sojoji Sun Kai Hari MaÉ“oyar Boko Haram A Borno, Sun Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda

19 minutes ago
Tinubu Bai TaÉ“a Ba Ni Umarnin Yin Ƙarya Ko Cin Zarafin ’Yan Jarida Ba – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Bai TaÉ“a Ba Ni Umarnin Yin Ƙarya Ko Cin Zarafin ’Yan Jarida Ba – Minista

1 hour ago
Har Yanzu A Cikin PDP Nake, Ba Zan Koma APC Ko ADC Ba – Gwamnan Zamfara
Manyan Labarai

Har Yanzu A Cikin PDP Nake, Ba Zan Koma APC Ko ADC Ba – Gwamnan Zamfara

9 hours ago
EFCC Ta Kama Ƴan Ƙasashen Waje 146 Kan Laifukan Zambar Kuɗaɗe
Labarai

EFCC Ta Kama Ƴan Ƙasashen Waje 146 Kan Laifukan Zambar Kuɗaɗe

10 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 13 A Neja
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 13 A Neja

11 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 30 A Katsina

13 hours ago
Next Post
Kasar Sin Da Kasashe Biyar Na Tsakiyar Asiya Sun Bude Sabon Babi Na Sada Zumunta Tsakaninsu

Kasar Sin Da Kasashe Biyar Na Tsakiyar Asiya Sun Bude Sabon Babi Na Sada Zumunta Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kai Hari MaÉ“oyar Boko Haram A Borno, Sun Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda

Sojoji Sun Kai Hari MaÉ“oyar Boko Haram A Borno, Sun Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda

July 10, 2025
Tinubu Bai TaÉ“a Ba Ni Umarnin Yin Ƙarya Ko Cin Zarafin ’Yan Jarida Ba – Minista

Tinubu Bai TaÉ“a Ba Ni Umarnin Yin Ƙarya Ko Cin Zarafin ’Yan Jarida Ba – Minista

July 10, 2025
UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba

UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba

July 9, 2025
Har Yanzu A Cikin PDP Nake, Ba Zan Koma APC Ko ADC Ba – Gwamnan Zamfara

Har Yanzu A Cikin PDP Nake, Ba Zan Koma APC Ko ADC Ba – Gwamnan Zamfara

July 9, 2025
An Fara Taron Nishan Karo Na 11 Game Da Wayewar Kai A Duniya

An Fara Taron Nishan Karo Na 11 Game Da Wayewar Kai A Duniya

July 9, 2025
EFCC Ta Kama Ƴan Ƙasashen Waje 146 Kan Laifukan Zambar Kuɗaɗe

EFCC Ta Kama Ƴan Ƙasashen Waje 146 Kan Laifukan Zambar Kuɗaɗe

July 9, 2025
An Yi Hasashen Karuwar Tattalin Arzikin Kasar Sin Za Ta Zarce Yuan Tiriliyan 35 Tsakanin 2021 Zuwa 2025

An Yi Hasashen Karuwar Tattalin Arzikin Kasar Sin Za Ta Zarce Yuan Tiriliyan 35 Tsakanin 2021 Zuwa 2025

July 9, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 13 A Neja

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 13 A Neja

July 9, 2025
Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa

Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa

July 9, 2025
Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

July 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.