ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Rokon Abba Gida-Gida Ya Dawo APC – Ganduje

by Sadiq
3 years ago
Ganduje

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje, ya roki gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ya sauya sheka daga NNPP zuwa APC.

Da yake jawabi a taron masu ruwa da tsaki a Kano a ranar Alhamis, Ganduje, ya ce komarwa Abba jam’iyyar APC zai sa Kano ta zama jiha mai jam’iyya daya.

  • Har Yanzu Auren Jinsi Haramun Ne A Nijeriya – ‘Yansanda
  • Za Mu Dawo Da Martabar PDP A Katsina — Kwamitin Riƙon Ƙwarya

A cewarsa, APC ta kuduri aniyar zaburar da dukkan sauran kananan jam’iyyu don hadewa da APC a Kano.

ADVERTISEMENT

Ganduje ya ba da tabbacin cewa jam’iyyar APC za ta samar da yanayi mai kyau ga Abba da kuma magoya bayansa wajen samu zaman lafiya da lumana a jam’iyyar APC.

“Mun samu nasara wajen jan hankalin wasu gwamnoni su dawo APC. Nan ba da jimawa ba wasu gwamnoni za su shigo jam’iyyarmu. To, idan za mu iya yin haka a matakin kasa, me ya sa ba za mu yi haka a matakin jiha ba?

LABARAI MASU NASABA

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

“Kofarmu a bude ta ke. Muna gayyatar gwamnan Jihar Kano da ya bar jam’iyyarsa ta NNPP ya dawo APC.

“Mun yi alkawarin samar masa da yanayi mai kyau ga gwamnan Jihar Kano ta yadda ya dace.

“Wannan shi ne abin da ya dace tunda mu ne jiha mafi yawan jama’a a kasar nan,” in ji Ganduje.

MASU ALAKA

Ganduje
Manyan Labarai

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
Ganduje
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Ganduje
Manyan Labarai

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Next Post
A Shirye Sin Take Ta Yi Aiki Da Kasashen Duniya Wajen Zurfafa Hadin Gwiwa Karkashin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

A Shirye Sin Take Ta Yi Aiki Da Kasashen Duniya Wajen Zurfafa Hadin Gwiwa Karkashin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

LABARAI MASU NASABA

Ganduje

Sojoji Sun Ceto Mutane 13 Da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

September 11, 2026
Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

September 11, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Gwamnan Shekara na 2026 Gwamna Caleb Manasseh Mutfwang

September 11, 2026
Ganduje

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
Ganduje

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Ganduje

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Buƙatar Ɗaukar Matakan Daƙile Yaɗuwar Cutar Mashaƙo A Nijeriya

September 11, 2026
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.