ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

by Abubakar Abba
43 minutes ago
FCC

Shugaban Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Ƙasa NPA, Dakta Abubakar Ɗantsoho, ya jinjina wa Hukumar daidaiton rabon muƙamai ta ƙasa wato, FCC, kan sabbin sauye-sauyen da take ci gaba da ƙirƙirowa.

Ya ce, sauye-sauyen, sun kuma zo daidai da ƙoƙarin da Gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ke ci gaba da yi, na sabunta hukumomin Gwamnatin Tarayya.

Ɗantsho ya kuma bai wa Hukumar tabbacin cewa, za ta ci gaba da yin biyaya da ɗaukacin dokokin Hukumar ta FCC.

ADVERTISEMENT

Ɗantsoho ya sanar da haka ne, a ranar Juma’a yayin tattanawa da mahukuntan Hukumar NPA da kwamtin ayyuka da na kula da zirga-zirga da na sufurin Jiragen sama na Hukumar ta FCC.

Tattaunawar ta gudana ne, a shalkwatar Hukumar ta FCC da ke Abuja.

LABARAI MASU NASABA

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

Shugaban na NPA, ya bayyana gamsuwarsa, kan wannan tataunawar tare da tarbar ban girma da mahukuntan Hukumar ta FCC suka yiwa tawagarsa.

Ya yi nuni da cewa, tattaunawar ta nuna a zahiri, kan irin mayar da hankali da aka yi, wajen gudanar da duk wasu ayyka, bias tafarkin yin gaskiya da bin ƙa’aida.

“Ina danganta wannan nasarorin da ake kan ci gaba da samarwa, kan ƙoƙarin da Gwamnatin Shugaba  Bola Ahmed Tinubu, ke gaba da yi, musamman wajen ƙara haɓaka fannin sufurin Ɗantsoho,”.

Kazalika, ya nanata cewa, haɗaka a tsakanin Hukumomin Gwamnati, zai ƙara ciyar da Nijeriya gaba, haka kuma bin ƙa’idoji da tsare-tsaren da dokokin da Gwamnatin ta shinfiɗa, za su ƙara ƙarfafa ƙara gudanar da ayyuakn Gwamnatin, yadda ya kamata.

Ɗantsoho yayi nuni da cewa, wannan haɗakar a tsakanin NPA da FCC, za ta taiamaka matuƙa, wajen ƙara gudanar da shugabanci da kuma tallawa ƙara ciyar da Nijeriya gaba.

Ya sanar da cewa, shekaru da dama da suka gabata, NPA ta ci gaba da kasancewa, kan gaba wajen bayar da gagarumar gudunmawa, na ƙara ciyar da ƙasar gaba.

Shugaban ya ce, a baya Rundunar Sojin Ruwan ƙasar nan, da Hukumar Hukumar Kula da Harkokin Tsaron Tashoshin Jiragen Ruwa ta Ƙasa wato  NIMASA, sun kasance suna haɗe ne da NPA, kafin a raba su.

A cewrasa, NPA ce har yau, ke ci gaba da kula da ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa na Fatakwal, Warri, Calabar, Onne, Tin Can Island, Apapa da Lekki, musamman duba da nauyin da aka ɗora mata na tabbatar da shiga da fitar Jiragen Ruwa na ƙasa da ƙasa.

Ɗantsoho ya ƙara da cewa, Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya, na gudanar da ayyukansu ne, daidai na ƙasashen Cotonou, Lomé, Ghana da Abidjan, musamman wajen kula da saukar Jiragen Ruwa.

A na sa  jawabin, Sugaban Kwamtin na FCC Honorabil Peter Eze, yabawa mahukuntan NPA, musamman kan haɗakar, inda ya ce, manufar wannan tattaunawar shi ne, domin a ƙara ƙarfafa haɗaka, a tsakanin hukumomin biyu, wajen ƙara tabbatar da ana gudnar da yin gaskiya wajen gudanar da ayyakan Gwamnatin Tarayya yadda ya kamata.

Ya kuma bayyana jin daɗinsa ƙarara, kan irin gudanar da shugabanci na gari na Dakta Ɗantsoho, musamman kan yadda yake ci gaba da mayar da hankali, wajen ƙara ciyar da NPA gaba.

FCC
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Ɗaura Ɗamarar Magance Matsalolin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

MASU ALAKA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026

LABARAI MASU NASABA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur

July 11, 2026
Kasar Sin Ta Fitar Da Shirin Kai Wa Matakin Koli Na Fitar Da Hayakin Carbon

Kasar Sin Ta Fitar Da Shirin Kai Wa Matakin Koli Na Fitar Da Hayakin Carbon

July 10, 2026
Sin Ta Yi Nasarar Dawo Da Rokar Da Ake Sarrafa Dawowarta A Tashin Farko Na Samfurin Long March-10B

Sin Ta Yi Nasarar Dawo Da Rokar Da Ake Sarrafa Dawowarta A Tashin Farko Na Samfurin Long March-10B

July 10, 2026
CMG Ya Gabatar Da Shiri Na Musamman Mai Taken “Samun Nasara Dangane Da AI+” A Ketare

CMG Ya Gabatar Da Shiri Na Musamman Mai Taken “Samun Nasara Dangane Da AI+” A Ketare

July 10, 2026
Zargin Da Wasu Sassa Ke Yiwa Kasar Sin Na Takure Sauran Kasashe Masu Tasowa Ba Shi da Tushe Ko Makama

Zargin Da Wasu Sassa Ke Yiwa Kasar Sin Na Takure Sauran Kasashe Masu Tasowa Ba Shi da Tushe Ko Makama

July 10, 2026
2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.