ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 weeks ago
Davos

An bude taron dandalin tattalin arzikin duniya na bazara wato DAVOS karo na 17 a birnin Dalian na lardin Liaoning dake arewa maso gabashin Sin a jiya Talata. Wakilai sama da 1700 daga kasashe da yankuna sama da 90 sun halarci taron, inda suka gudanar da tattaunawa kan “kafa cikakken tsari dangane da harkokin kirkire-kirkire a mabambantan bangarori” .

Taken wannan taron ya bayyana muhimman batun dake jawo hankalin shugabannin masana’antu a duniya, wato yadda sabbin fasahohi za su amfanar da mutane da yawa. “Wannan kuma shi ne matsalar da shugabannin kasashen duniya ke fuskanta gaba daya”, cewar daraktan zartarwa na dandalin Mirek Dusek. A wannan fanni, Sin ta riga ta taka rawar gani.

Bisa kididdigar kirkire-kirkire ta duniya da hukumar kiyaye hakkin mallakar ilmi ta duniya WIPO ta fitar, cikin manyan cibiyoyin kirkire-kirkire 10 dake sahun gaba a duniya, 5 sun kasance a Asiya, 3 daga cikinsu kuma a kasar Sin suke. Musamman ma a fannin AI, manhajar “Minds” na DAVOS ta ba da kididdiga cewa, kashi 60% na kamfanonin AI na duniya sun fito ne daga Asiya, kuma kusan rabinsu an kafa su ne a Sin. Sabbin kayayyakin kirkire-kirkire na iya samun miliyoyin masu amfani cikin sauri a kasar Sin, abun dake iya samar da bayanai masu dimbin yawa, matakin dake kara hanzarta bunkasar fasaha da kuma fadadar masana’antu.

ADVERTISEMENT

Wannan ya nuna cewa, Sin ba wai kawai mai shiga cikin kirkire-kirkire ta duniya ba ce, har ma muhimmin karfin ciyar da kafa cikakken tsarin amfani da kirkire-kirkire a mabambantan bangarori.

A yayin taron, ministan tattalin arzikin fasahar zamani da kirkire-kirkire na kasar Gabon Marc Alexandre Doumba ya yaba da fasaha da kirkire-kirkire da kwaskwarimar masana’antu na Sin sosai. Ya ce, muhimmiyar rawar Sin ita ce cimma nasarar kafa cikakken tsari bisa amfani da tushen masana’antunta mai karfi. Daga fasahar sadarwar intanet ta IoT dake cike da kuzari zuwa motocin lantarki masu ban mamaki, har zuwa manhajar kirkirarriyar basira ta DeepSeek mai karfin takara a duniya, wannan tsarin yana da ban sha’awa ga kasashe masu tasowa.

LABARAI MASU NASABA

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

DAVOS na bana ya fitar da wata alama cewa, Sin ba wai kawai muhimmiyar injin kirkire-kirkire ta duniya ba ce, har ma abokiyar hadin gwiwa ce mai aminci ga kasashe masu tasowa. Bugu da kari, manufar fadada bude kasuwarta da Sin ke aiwatarwa tana aza tubali mai albarka ga fitar da fasahar Sin zuwa kasashen waje, da hadin gwiwar kirkire-kirkire tsakanin kasashe masu tasowa da girka wannan tsari mai inganci a duniya. Saboda haka, Doumba ya mika gayyatar hadin gwiwa ga Sin, yana mai fatan kamfanonin Sin su shigo Gabon har da nahiyar Afirka, don su zuba jari da fasaha a fannoni kamar kiwon lafiya, makamashi da cibiyoyin bayanai da sauransu. Wannan ba wai fatan Gabon kadai ba ne, har ma fata ne na dukkan nahiyar Afirka.

Ba shakka, Sin ita ce damammaki ga Afirka, duba da yadda Doumba ya yaba da hanyar ci gaban Sin da ke ba da haske ga Afirka, da yadda kafafen yada labarai na kasashen Afirka da yawa suka yi kira ga Afirka da ta koyi kwarewar masana’antu daga Sin, kana da kuma yadda Sin ke aiwatar da manufar fadada bude kofarta ga ketare. Matakin dake bayyana ainihin ma’anar ka’idar “tattaunawa da ginawa da rarraba damammaki tare” da Sin ke gabatarwa Afirka.Taro na wannan karo ya zama karo na 9 da aka kira dandalin DAVOS a birnin Dalian.

DAVOS ba harkar Sin kadai ba ne, har ma ya zama wata dama ga duniya musamman kasashe masu tasowa, domin kara fahimtar Sin. Lokacin da wakilai sama da 1700 suka tattauna kan “kafa tsarin amfani da kirkire-kirkire a mabambantan bangarori” a wannan taron, abin da suke gani ba wai nasarorin fasaha na Sin kadai ba ne, har ma wata abokiyar hadin gwiwa dake rarraba damammaki bisa zarafin kirkire-kirkire.

Wannan ita ce alkawarin da Sin ke yi ga duniya, wato kasuwarta a bude take da nufin hadin gwiwa da bayyana tushen masana’antu mai karfi, tana kuma mayar da fa’idodin kirkire-kirkire zuwa damar ci gaban da ake rarrabawa ga duk fadin duniya, matakin da zai samar da kwanciyar hankali da tabbaci ga duniya mai rikici, musamman ma ga kasashe masu tasowa.(Marubuciya: MINA)

Davos
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
Davos
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

MASU ALAKA

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka
Ra'ayi Riga

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Next Post
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 - Hakimin Makarfi

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.