ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 hours ago
Davos

An bude taron dandalin tattalin arzikin duniya na bazara wato DAVOS karo na 17 a birnin Dalian na lardin Liaoning dake arewa maso gabashin Sin a jiya Talata. Wakilai sama da 1700 daga kasashe da yankuna sama da 90 sun halarci taron, inda suka gudanar da tattaunawa kan “kafa cikakken tsari dangane da harkokin kirkire-kirkire a mabambantan bangarori” .

Taken wannan taron ya bayyana muhimman batun dake jawo hankalin shugabannin masana’antu a duniya, wato yadda sabbin fasahohi za su amfanar da mutane da yawa. “Wannan kuma shi ne matsalar da shugabannin kasashen duniya ke fuskanta gaba daya”, cewar daraktan zartarwa na dandalin Mirek Dusek. A wannan fanni, Sin ta riga ta taka rawar gani.

Bisa kididdigar kirkire-kirkire ta duniya da hukumar kiyaye hakkin mallakar ilmi ta duniya WIPO ta fitar, cikin manyan cibiyoyin kirkire-kirkire 10 dake sahun gaba a duniya, 5 sun kasance a Asiya, 3 daga cikinsu kuma a kasar Sin suke. Musamman ma a fannin AI, manhajar “Minds” na DAVOS ta ba da kididdiga cewa, kashi 60% na kamfanonin AI na duniya sun fito ne daga Asiya, kuma kusan rabinsu an kafa su ne a Sin. Sabbin kayayyakin kirkire-kirkire na iya samun miliyoyin masu amfani cikin sauri a kasar Sin, abun dake iya samar da bayanai masu dimbin yawa, matakin dake kara hanzarta bunkasar fasaha da kuma fadadar masana’antu.

ADVERTISEMENT

Wannan ya nuna cewa, Sin ba wai kawai mai shiga cikin kirkire-kirkire ta duniya ba ce, har ma muhimmin karfin ciyar da kafa cikakken tsarin amfani da kirkire-kirkire a mabambantan bangarori.

A yayin taron, ministan tattalin arzikin fasahar zamani da kirkire-kirkire na kasar Gabon Marc Alexandre Doumba ya yaba da fasaha da kirkire-kirkire da kwaskwarimar masana’antu na Sin sosai. Ya ce, muhimmiyar rawar Sin ita ce cimma nasarar kafa cikakken tsari bisa amfani da tushen masana’antunta mai karfi. Daga fasahar sadarwar intanet ta IoT dake cike da kuzari zuwa motocin lantarki masu ban mamaki, har zuwa manhajar kirkirarriyar basira ta DeepSeek mai karfin takara a duniya, wannan tsarin yana da ban sha’awa ga kasashe masu tasowa.

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

DAVOS na bana ya fitar da wata alama cewa, Sin ba wai kawai muhimmiyar injin kirkire-kirkire ta duniya ba ce, har ma abokiyar hadin gwiwa ce mai aminci ga kasashe masu tasowa. Bugu da kari, manufar fadada bude kasuwarta da Sin ke aiwatarwa tana aza tubali mai albarka ga fitar da fasahar Sin zuwa kasashen waje, da hadin gwiwar kirkire-kirkire tsakanin kasashe masu tasowa da girka wannan tsari mai inganci a duniya. Saboda haka, Doumba ya mika gayyatar hadin gwiwa ga Sin, yana mai fatan kamfanonin Sin su shigo Gabon har da nahiyar Afirka, don su zuba jari da fasaha a fannoni kamar kiwon lafiya, makamashi da cibiyoyin bayanai da sauransu. Wannan ba wai fatan Gabon kadai ba ne, har ma fata ne na dukkan nahiyar Afirka.

Ba shakka, Sin ita ce damammaki ga Afirka, duba da yadda Doumba ya yaba da hanyar ci gaban Sin da ke ba da haske ga Afirka, da yadda kafafen yada labarai na kasashen Afirka da yawa suka yi kira ga Afirka da ta koyi kwarewar masana’antu daga Sin, kana da kuma yadda Sin ke aiwatar da manufar fadada bude kofarta ga ketare. Matakin dake bayyana ainihin ma’anar ka’idar “tattaunawa da ginawa da rarraba damammaki tare” da Sin ke gabatarwa Afirka.Taro na wannan karo ya zama karo na 9 da aka kira dandalin DAVOS a birnin Dalian.

DAVOS ba harkar Sin kadai ba ne, har ma ya zama wata dama ga duniya musamman kasashe masu tasowa, domin kara fahimtar Sin. Lokacin da wakilai sama da 1700 suka tattauna kan “kafa tsarin amfani da kirkire-kirkire a mabambantan bangarori” a wannan taron, abin da suke gani ba wai nasarorin fasaha na Sin kadai ba ne, har ma wata abokiyar hadin gwiwa dake rarraba damammaki bisa zarafin kirkire-kirkire.

Wannan ita ce alkawarin da Sin ke yi ga duniya, wato kasuwarta a bude take da nufin hadin gwiwa da bayyana tushen masana’antu mai karfi, tana kuma mayar da fa’idodin kirkire-kirkire zuwa damar ci gaban da ake rarrabawa ga duk fadin duniya, matakin da zai samar da kwanciyar hankali da tabbaci ga duniya mai rikici, musamman ma ga kasashe masu tasowa.(Marubuciya: MINA)

Davos
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba
Davos
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

MASU ALAKA

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya
Ra'ayi Riga

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

June 19, 2026
A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”
Ra'ayi Riga

A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

June 18, 2026
Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata
Ra'ayi Riga

Daga Taklamakan Zuwa Sahara: Yadda Hamada Ke “Haifar” Da Fata

June 17, 2026
Next Post
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 - Hakimin Makarfi

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.