• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Kashi 71 Cikin 100 Na ‘Yan Nijeriya Ba Su Aminta Da Bangaren Shari’a Ba – Rahoto

by Sulaiman
4 weeks ago
in Labarai
0
Kashi 71 Cikin 100 Na ‘Yan Nijeriya Ba Su Aminta Da Bangaren Shari’a Ba – Rahoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kashi 71 cikin 100 na mutanen Nijeriya ba su aminta da bangaren shari’ar kasar ba, in ji wani sabon rahoto.

Rahoton mai suna ‘The State of Freedom in Nigeria Report’, wanda kungiyar Anvarie Tech and ResearcherNG da Bincika Insights suka fitar tare da taimakon wata kungiya mai suna National Endowment for Democracy da ke Washington DC, Kasar Amurka.

  • Zargin Badakalar 1.85bn: Buratai Zai Maka ‘Sahara Reporters’ A Kotu 

Da take gabatar da rahoton, Farida Adamu, babbar shugabar shirin, Anvarie Tech, ta ce ta tantance ra’ayoyin ‘yan kasa kan ‘yancin fadin albarkacin baki, shiga siyasa, bin doka da kuma cin hanci da rashawa daga ranar 15 ga Nuwamba zuwa 10 ga Disamba, 2021.

Ta ce, ta tattauna da mutane 1,861 a yankuna shida na bangaren siyasa a kasar Nijeriya.

Rahoton ya ce kashi 71 cikin 100 na ‘yan Nijeriya ba su aminta da bangaren shari’a ba, kashi 65.2 cikin 100 kuma ba su aminta da hukumomin gwamnati da aka kafa domin yaki da cin hanci da rashawa ba, sannan kashi 40 cikin 100 ba su yarda ana zabe na gaskiya da adalci ba a Kasar.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Gargadi Jirgin Ruwan sojin Amurka Game Da Shiga Yankin Ruwanta

Next Post

Darajar Cinikayyar Sin Da Ketare Ta Karu Da Kaso 9.4

Related

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas
Labarai

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

2 hours ago
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi
Labarai

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

3 hours ago
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi
Labarai

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

4 hours ago
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa
Labarai

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

5 hours ago
NBC Ta Ci Tarar Trust TV Tarar Miliyan 5 Kan Yada Ayyukan ‘Yan Bindiga 
Labarai

CDD Ta Soki NBC Kan Cin Tarar Trust TV Da Wasu Miliyan 20

7 hours ago
Kashi 70% Na Jariran Nijeriya Ba Su Samun Nonon Shayarwa –UNICEF, WHO
Labarai

Kashi 70% Na Jariran Nijeriya Ba Su Samun Nonon Shayarwa –UNICEF, WHO

7 hours ago
Next Post
Darajar Cinikayyar Sin Da Ketare Ta Karu Da Kaso 9.4

Darajar Cinikayyar Sin Da Ketare Ta Karu Da Kaso 9.4

LABARAI MASU NASABA

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
Cinikayyar Waje Ta Hajojin Sin Ta Bunkasa Da Kaso 10.4 Bisa Dari Cikin Watanni 7 Na Bana

Cinikayyar Waje Ta Hajojin Sin Ta Bunkasa Da Kaso 10.4 Bisa Dari Cikin Watanni 7 Na Bana

August 7, 2022
An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.