ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Aike Da Ango da Amarya da Waliyyansu Zuwa Gidan Gyaran Hali

by Abdullahi Yawale
3 years ago
Kotu

Kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a kofar fada a Hadejia karkashin mai shari’a, Aliyu Muhammad Kwalam ta raba wani aure da aka yi ba bisa ka’ida ba. 

Wadanda ake tuhumar su biyar, sun hada da ango da amarya da waliyyansu da kuma mai masaukin baki.

  • Malamar Jami’ar Nasarawa Da Aka Sace Ta Kubuta
  • Karbar Haraji Mai Yawa Ne Ya Durkusar Da Masana’antu A Nijeriya – Kwamiti

Dansanda mai gabatar da kara, Sufeto Yau Ismail ya ce ana tuhumarsu da aikata laifuka uku da suka hada hadin baki da tada hankalin jama’a laifin da ya saba wa sashen doka ta 122.

ADVERTISEMENT

Wadanda ake karar sun hada ango Yahya Isah da amarya Sa’adatu Rabi’u da kuma wakilin ango Yakubu Yakson da waliyyin amarya Usman Rabi’u, da kuma Adamu Abdullahi da ke zama babban shaida kuma mai masaukin baki.

Wadanda ake tuhumar sun amsa laifukansu dalilin da ya sa kotun ta aike da su zuwa gidan ajiya da gyaran hali zuwa ranar 1 ga watan Nuwamba, 2023 don ci gaba da saurarar karar.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Kotu
Abdullahi Yawale
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Sojoji
    Manyan Labarai

    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

    September 9, 2026
    'Yan Bindiga
    Labarai

    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

    September 8, 2026
    Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
    Labarai

    Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

    September 8, 2026
    Next Post
    EFCC Ta Daukaka Kara Kan Hukuncin Aike Da Shugabanta Gidan Yari 

    DSS Ta Saki Tsohon Shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa

    LABARAI MASU NASABA

    Sojoji

    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

    September 9, 2026
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

    September 8, 2026
    Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

    Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

    September 8, 2026
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

    September 8, 2026
    'Yan Bindiga

    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

    September 8, 2026
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

    September 8, 2026
    Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

    Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

    September 8, 2026
    Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

    Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

    September 8, 2026
    Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

    Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

    September 8, 2026
    Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

    Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

    September 8, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.