ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, December 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Koli Ta Tabbatar Da Dauda Lawal A Matsayin Gwamnan Zamfara

by Sadiq
2 years ago
Zamfara

Kotun koli ta tabbatar da zaben Dauda Lawal na jam’iyyar PDP a matsayin Gwamnan Jihar Zamfara. 

Kotun koli ta yi watsi da hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke, wadda ta bayyana zaben gwamnan jihar a matsayin wanda bai kammala ba.

  • Kotun Koli Ta Tabbatar Da Abba Kabir Yusuf A Matsayin Zababben Gwamnan Kano
  • Shari’ar Kano: Gwamna Yusuf Da Mataimakinsa Sun Halarci Zaman Kotun Koli

Dan takarar jam’iyyar APC a zaben gwamnan jihar, Bello Matawalle na rike da mukamin karamin ministan tsaro.

ADVERTISEMENT

Matawalle ya zargi INEC da yin watsi da nasarar da ya samu a zaben ta hanyar kasa hada sakamakon wasu yankunan a jihar.

Kotun kolin ta yi watsi da karar Matawalle tare da tabbatar da Dauda Lawal a matsayin halastaccen Gwamnan jihar.

LABARAI MASU NASABA

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

December 11, 2025
Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

December 11, 2025
Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky
Manyan Labarai

Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

December 11, 2025
Next Post
Kotun Koli Ta Ayyana Muftwang A Matsayin Halastaccen Gwamnan Filato

Kotun Koli Ta Ayyana Muftwang A Matsayin Halastaccen Gwamnan Filato

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

December 11, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

December 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ’Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

December 11, 2025
Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

December 11, 2025
Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

December 11, 2025
Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

December 11, 2025
UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

December 10, 2025
hisba

Ƙirƙirar Hisbah Mai Zaman Kanta: Kungiyar Lauyoyi ‘Yan Kano Ta Shigar Da Tinubu Ƙara

December 10, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

December 10, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam

An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam

December 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.