• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

“Ku Ragargaji ‘Yan Ta’adda, Ba Sani Ba Sabo” —Shugaban NAF

by Sulaiman
2 weeks ago
in Labarai
0
“Ku Ragargaji ‘Yan Ta’adda, Ba Sani Ba Sabo” —Shugaban NAF
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Rundunar Sojin Sama (CAS), Air Marshal Oladayo Amao, ya karfafa gwiwar kwamandojin rundunan sojojin sama ta Nijeriya (NAF) dake gudanar da tsaro a yankuna daban-daban na kasar nan da su ragargaji ‘yan ta’adda su nuna musu ‘ba sani ba sabo’.

Air Marshal Amao ya ba da wannan karfin gwiwar ne a lokacin da ya gana da manyan kwamandojin rundunarsa a sansanin NAF da ke Kaduna a ranar Talata.

  • Ta’addanci: Al’ummar Garin Mada Ta Jihar Zamfara Suna Barin Gari

A wata sanarwa da Daraktan hulda da Jama’a da Yada Labarai na NAF (DOPRI) Air Cdre Edward Gabkwet ya fitar, yace Shugaba CAS Amao ya yaba wa kwamandojin bisa namijin kokarin da suke yi wajen yaki da ‘yan ta’adda da kuma inganta hadin gwiwa da ‘yan uwantaka da sauran hukumomin tsaro.

Amao ya jaddada bukatar yin cikakken aiki da dukkan kayan yaki na NAF da aka tura domin share duk wata barazanar ‘yan ta’addan da suka addabi shiyyar Arewa maso Yamma da Arewa ta Tsakiya.

Ya ce irin wannan makaman za su hana ‘yan ta’addan samun ‘yancin walwala tare da karfafa kwarin gwiwar jama’a da kuma tabbatar da kasa mai zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ina Tausayin Wanda Zai Zama Shugaban Kasa, Saboda APC Ta Ruguza Nijeriya – Gumi

Next Post

Dole Ne Amurka Ta Dauki Alhakin Lalata Zaman Lafiya A Yankin Zirin Tekun Taiwan

Related

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

38 mins ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

2 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

3 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

4 hours ago
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…
Rahotonni

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

5 hours ago
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim
Labarai

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

6 hours ago
Next Post
Dole Ne Amurka Ta Dauki Alhakin Lalata Zaman Lafiya A Yankin Zirin Tekun Taiwan

Dole Ne Amurka Ta Dauki Alhakin Lalata Zaman Lafiya A Yankin Zirin Tekun Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.