ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lawan Ya Zama Shugaban Majalisar Dokokin Borno Karo Na 4 A Jere

by Sadiq
3 years ago
Lawan

Majalisar dokokin jihar Borno ta zabi Abdulkarim Lawan a matsayin shugaban majalisar ta 10.

Honarabul Lawan dai shi ne tsohon kakakin majalisa ta tara kuma ya kasance yana jagorantar majalisar tun a majalisa ta shida.

  • Sanata Barau Ya Zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa
  • Falgore Ya Zama Shugaban Majalisar Dokokin Kano

Magatakardar majalisar, Jidayi Mamza ya sanar da cewa majalisar ta samu sanarwa daga gwamnan jihar Babagana Zulum, na gudanar da zamanta na farko a ranar 13 ga watan Yuni.

ADVERTISEMENT

“Majalissar ta samu sako daga mai girma gwamnan jihar Borno Babagana Zulum, yana bukatar ta gudanar da zamanta na farko a ranar Talata 13 ga watan Yuni 2023 bisa la’akari da ikon da aka ba shi a sashe na 105 karamin sashe na 3 na kundin tsarin mulkin 1999,” in ji shi.

Zababben dan majalisar mai wakiltar Marte, Gambomi Marte ya nemi takarar Abdulkarim Lawan sannan zababben dan majalisa mai wakiltar Jere, Abba Kyari Kolo ya mara masa baya.

LABARAI MASU NASABA

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

Majalisar ta kuma zabi tsohon mataimakin kakakin majalisar Abdullahi Musa daga mazabar Askira Uba a matsayin mataimakin kakakin majalisar.

Dukkan mambobin biyu sun amince da nadin kuma sun bayyana shirin yin aiki.

A jawabinsa na karramawa jim kadan bayan rantsar da shi, Abdulkarim Lawan wanda ya shafe shekaru 12 yana shugabancin majalisar, ya yaba wa ‘yan majalisar bisa sake zabensa.

Ya kuma bukaci sabbin ‘yan kwamitin da aka kaddamar da su kara matsa kaimi tare da hada hannu da bangaren zartaswa domin kawo sauyi a jihar ta fuskar ilimi, samar da abinci, tsaro da dai sauransu.

Shugaban majalisar ya yi alkawarin aiwatar da manufar bude kofa don ciyar da majalisar zuwa wani mataki.

MASU ALAKA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Rahotonni

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara
Labarai

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Next Post
An Rantsar Da Bathiya Wesley A Matsayin Kakakin Majalisar Dokokin Adamawa

An Rantsar Da Bathiya Wesley A Matsayin Kakakin Majalisar Dokokin Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.