• English
  • Business News
Friday, May 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Liverpool Ta Kafa Tarihin Sayen Dan Wasa Mafi Tsada A Kungiyar

by Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Liverpool Ta Kafa Tarihin Sayen Dan Wasa Mafi Tsada A Kungiyar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta kammala cinikin dan kwallon tawagar Uruguay, Darwin Nunez daga kungiyar kwallon kafa ta Benfica dake kasar Portuga kan yarjejeniyar kakar wasa shida kuma kan fam miliyan 64.

Nunez mai shekara 22 a duniya zai zama dan wasa mafi tsada da kungiyar ta saya a tarihi, idan aka hada da kudin tsarabe-tsarabe da zai kai fam miliyan 85 jumulla kuma dan wasan ya ci kwallo 34 a wasanni 41 da ya yi wa Benfica a kakar da aka kammala.

  • Ko Ya Kamata Mane Ya Bar Liverpool?

Wanda Liverpool ta dauka da kudi da yawa a tarihi, shi ne dan wasan baya Birgil ban Dijk, kan fam miliyan 75 daga Southampton a 2018, kuma kudin da aka sayo Nunez zai karu zuwa fam miliyan 85, idan har zai ke buga wasa a koda yaushe.

Kudin karin tsarabe-tsaraben ya kunshi kwallo nawa zai ci da idan Liverpool ta dauki Champions League da kuma gasar firimiyar Ingila a kakar wasa guda daya wanda kungiyar taso yi a wannan kakar.

Nunez, wanda ya ci wa Uruguay kwallo 11, ya zura kwallaye 26 a raga a karawa 28 a babbar gasar kasar Portugal a kakar wasa ta shekara ta 2021 zuwa 2022 – guda 25 da ya ci da shi aka fara wasa.

Labarai Masu Nasaba

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

Modric Zai Bar Real Madrid Bayan Kammala Gasar Cin Kofin Duniya Na Kungiyoyi

Ya kuma ci kwallaye shida a wasanni 10 a kofin zakarun turai na Champions League da aka karkare, har da wadanda ya zura a ragar Liverpool a karawa gida da waje a zagayen wasan kusa da na kusa da na karshe cikin watan Afirilu.

Liverpool ta lashe Carabao Cup da FA Cup a kakar da ta kare ta kuma yi ta biyu a Champions League, bayan da Real Madrid ta dauki na 14 jumulla duk da cewa kociyan kungiyar ya bayyana cewa za su samu damar komawa a kakar wasa ta gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘El-Rufa’i Ya Cancanci Yabo Wajen Gudanar Da Ayyukan Ci Gaba’

Next Post

Iyakacin Tasirin Jam’iyyar NNPP Wudil Da Zariya – Alhassan Doguwa

Related

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 
Wasanni

Tawagar FCT Na Ci Gaba da Lashe Lambobin Yabo a Gasar Wasanni Ta Ƙasa 

7 hours ago
Modric Zai Bar Real Madrid Bayan Kammala Gasar Cin Kofin Duniya Na Kungiyoyi
Wasanni

Modric Zai Bar Real Madrid Bayan Kammala Gasar Cin Kofin Duniya Na Kungiyoyi

1 day ago
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan
Wasanni

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

2 days ago
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 
Wasanni

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

2 days ago
Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko

4 days ago
Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0
Wasanni

Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0

6 days ago
Next Post
Iyakacin Tasirin Jam’iyyar NNPP Wudil Da Zariya – Alhassan Doguwa

Iyakacin Tasirin Jam’iyyar NNPP Wudil Da Zariya – Alhassan Doguwa

LABARAI MASU NASABA

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

Kamfanoni Masu Jarin Waje Sun Ci Gajiyar Tsarin Kasar Sin Na Samar Da Rangwamen Gwamnati Ta Musayar Sabbin Kayayyaki Da Tsofaffi

May 23, 2025
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

May 23, 2025
Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

Sin Da ASEAN Sun Kammala Tattaunawa Game Da Kafa Yankin Ciniki Cikin ‘Yanci

May 23, 2025
An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kolin Bunkasa Kasuwanci Da Zuba Jari Na Duniya Na Shekara Ta 2025 A Beijing

May 23, 2025
Kungiyar Tsofaffin ÆŠaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

Kungiyar Tsofaffin ÆŠaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

May 23, 2025
Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

May 23, 2025

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 23, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Gwamnatin Jamus Friedrich Merz

May 23, 2025
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

‘Yan Adawa Na Cacakar APC A Yankin Arewa Maso Yamma Bisa Goyon Bayan Tazarcen Tinubu

May 23, 2025
Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Muhimmancin Samun Ci Gaba Mai Inganci Ta Fuskar Raya Wayewar Kai

May 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.