ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin ’Yan Wasan Da Za Taka Wa Super Eagles Leda A Gasar AFCON Ta 2026

by Rabilu Sanusi Bena
6 months ago

Kocin Super Eagles, Eric Chelle, ya fitar da jerin ’yan wasan da za su wakilci Nijeriya a gasar AFCON 2026 da za a yi a Maroko.

Jerin ya ƙunshi sabbin fuskoki da suka haɗa da Francis Uzoho da Paul Onuachu.

  • Shekara 5 Da Rasuwar Sam
  • Matatar Dangote Ta Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 699

Chelle ya miƙa jerin ga NFF, inda ya gayyaci ’yan wasa 28 da suka haɗa masu tsaron raga uku, ‘yan wasan baya takwas, ’yan wasan tsakiya takwas da kuma ’yan wasan gaba guda tara.

ADVERTISEMENT

Za a fara gasar daga ranar 21 ga watan Disamba 2025 zuwa 18 ga watan Janairu 2026.

A ɓangaren ‘yan wasan baya kuwa, akwai sabbin matasa kamar Ryan Alebiosu na Blackburn Rovers da Igoh Ogbu na Slavia Prague.

LABARAI MASU NASABA

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

A tsakiyar fili, matashi Ebenezer Akinsanmiro na Inter Milan, tare da Usman Muhammed da Tochukwu Nnadi, sun samu gurbi.

A gaba kuwa, tsohon ɗan wasan Flying Eagles, Lawal Salim Fago, ya samu gayyata ta farko.

Jerin ’Yan Wasan 28 Da Aka Zaɓo

Masu Tsaron Raga:

  • Stanley Nwabali (Chippa United, S. Africa)
  • Amas Obasogie (Singida Blackstars, Tanzania)
  • Francis Uzoho (Omonia FC, Cyprus)

 ‘Yan Wasan Baya:

  • Calvin Bassey (Fulham, Ingila)
  • Oluwasemilogo Ajayi (Hull City, Ingila)
  • Bright Osayi-Samuel (Birmingham City, Ingila)
  • Bruno Onyemaechi (Olympiakos, Girka)
  • Chidozie Awaziem (Nantes, Faransa)
  • Zaidu Sanusi (FC Porto, Portugal)
  • Igoh Ogbu (Slavia Prague, Czech)
  • Ryan Alebiosu (Blackburn Rovers, Ingila)

’Yan Wasan Tsakiya:

  • Alex Iwobi (Fulham, Ingila)
  • Frank Onyeka (Brentford, Ingila)
  • Wilfred Ndidi (Besiktas, Turkiyya)
  • Raphael Onyedika (Club Brugge, Belgium)
  • Tochukwu Nnadi (Zulte Waregem, Belgium)
  • Fisayo Dele-Bashiru (Lazio, Italiya)
  • Ebenezer Akinsanmiro (Pisa, Italiya)
  • Usman Muhammad (Ironi Tiberias, Isra’ila)

’Yan Wasan Gaba:

  • Ademola Lookman (Atalanta, Italiya)
  • Samuel Chukwueze (Fulham, Ingila)
  • Victor Osimhen (Galatasaray, Turkiyya)
  • Moses Simon (Paris FC, Faransa)
  • Chidera Ejuke (Sevilla, Spain)
  • Akor Adams (Sevilla, Spain)
  • Paul Onuachu (Trabzonspor, Turkiyya)
  • Cyriel Dessers (Panathinaikos, Girka)
  • Salim Fago Lawal (NK Istra, Croatia)
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    An Rufe Makarantu A Mexico Saboda Fara Gasar Kofin Duniya

MASU ALAKA

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar
Manyan Labarai

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé
Wasanni

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

June 13, 2026
Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?
Wasanni

Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

June 12, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Taimaka Wa Kasashen Yankin Tsakiyar Afrika Karfafa Tsaronsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Taimaka Wa Kasashen Yankin Tsakiyar Afrika Karfafa Tsaronsu

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.