ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin ’Yan Wasan Da Za Taka Wa Super Eagles Leda A Gasar AFCON Ta 2026

by Rabilu Sanusi Bena
7 months ago

Kocin Super Eagles, Eric Chelle, ya fitar da jerin ’yan wasan da za su wakilci Nijeriya a gasar AFCON 2026 da za a yi a Maroko.

Jerin ya ƙunshi sabbin fuskoki da suka haɗa da Francis Uzoho da Paul Onuachu.

  • Shekara 5 Da Rasuwar Sam
  • Matatar Dangote Ta Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 699

Chelle ya miƙa jerin ga NFF, inda ya gayyaci ’yan wasa 28 da suka haɗa masu tsaron raga uku, ‘yan wasan baya takwas, ’yan wasan tsakiya takwas da kuma ’yan wasan gaba guda tara.

ADVERTISEMENT

Za a fara gasar daga ranar 21 ga watan Disamba 2025 zuwa 18 ga watan Janairu 2026.

A ɓangaren ‘yan wasan baya kuwa, akwai sabbin matasa kamar Ryan Alebiosu na Blackburn Rovers da Igoh Ogbu na Slavia Prague.

LABARAI MASU NASABA

Yadda ‘Yan Spain Suka Mamaye Kyaututtukan Kofin Duniya

Wane Ne Gwarzo Tsakanin Pele Da Maradona Da Messi?

A tsakiyar fili, matashi Ebenezer Akinsanmiro na Inter Milan, tare da Usman Muhammed da Tochukwu Nnadi, sun samu gurbi.

A gaba kuwa, tsohon ɗan wasan Flying Eagles, Lawal Salim Fago, ya samu gayyata ta farko.

Jerin ’Yan Wasan 28 Da Aka Zaɓo

Masu Tsaron Raga:

  • Stanley Nwabali (Chippa United, S. Africa)
  • Amas Obasogie (Singida Blackstars, Tanzania)
  • Francis Uzoho (Omonia FC, Cyprus)

 ‘Yan Wasan Baya:

  • Calvin Bassey (Fulham, Ingila)
  • Oluwasemilogo Ajayi (Hull City, Ingila)
  • Bright Osayi-Samuel (Birmingham City, Ingila)
  • Bruno Onyemaechi (Olympiakos, Girka)
  • Chidozie Awaziem (Nantes, Faransa)
  • Zaidu Sanusi (FC Porto, Portugal)
  • Igoh Ogbu (Slavia Prague, Czech)
  • Ryan Alebiosu (Blackburn Rovers, Ingila)

’Yan Wasan Tsakiya:

  • Alex Iwobi (Fulham, Ingila)
  • Frank Onyeka (Brentford, Ingila)
  • Wilfred Ndidi (Besiktas, Turkiyya)
  • Raphael Onyedika (Club Brugge, Belgium)
  • Tochukwu Nnadi (Zulte Waregem, Belgium)
  • Fisayo Dele-Bashiru (Lazio, Italiya)
  • Ebenezer Akinsanmiro (Pisa, Italiya)
  • Usman Muhammad (Ironi Tiberias, Isra’ila)

’Yan Wasan Gaba:

  • Ademola Lookman (Atalanta, Italiya)
  • Samuel Chukwueze (Fulham, Ingila)
  • Victor Osimhen (Galatasaray, Turkiyya)
  • Moses Simon (Paris FC, Faransa)
  • Chidera Ejuke (Sevilla, Spain)
  • Akor Adams (Sevilla, Spain)
  • Paul Onuachu (Trabzonspor, Turkiyya)
  • Cyriel Dessers (Panathinaikos, Girka)
  • Salim Fago Lawal (NK Istra, Croatia)
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Idan Aka Cire Bangaren Man Fetur Kannywood Ce Ta Fi Samar Da Aikin Yi Ga Matasa —Hamisu Iyantama
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Ƙasashen Yankin Sahel 3 Sun Nuna Sha’awar Karɓar Bakuncin Gasar AFCON Ta 2032
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Amit Bhatia Na Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Sayen Kaso 30 Na Liverpool FC
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Shugaban Laliga Ya Buƙaci Infantino Ya Sauka Daga Shugabancin FIFA

MASU ALAKA

Yadda ‘Yan Spain Suka Mamaye Kyaututtukan Kofin Duniya
Wasanni

Yadda ‘Yan Spain Suka Mamaye Kyaututtukan Kofin Duniya

July 24, 2026
Wane Ne Gwarzo Tsakanin Pele Da Maradona Da Messi?
Wasanni

Wane Ne Gwarzo Tsakanin Pele Da Maradona Da Messi?

July 24, 2026
Ƙasashen Yankin Sahel 3 Sun Nuna Sha’awar Karɓar Bakuncin Gasar AFCON Ta 2032
Wasanni

Ƙasashen Yankin Sahel 3 Sun Nuna Sha’awar Karɓar Bakuncin Gasar AFCON Ta 2032

July 23, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Taimaka Wa Kasashen Yankin Tsakiyar Afrika Karfafa Tsaronsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Taimaka Wa Kasashen Yankin Tsakiyar Afrika Karfafa Tsaronsu

LABARAI MASU NASABA

Idan Aka Cire Bangaren Man Fetur Kannywood Ce Ta Fi Samar Da Aikin Yi Ga Matasa —Hamisu Iyantama

Idan Aka Cire Bangaren Man Fetur Kannywood Ce Ta Fi Samar Da Aikin Yi Ga Matasa —Hamisu Iyantama

July 25, 2026
Kogin Kumadugu Ya Yi Ambaliya Karon Farko Cikin Shekara 100 A Yobe

Jihohi 28 Da Abuja Na Fuskantar Hadarin Ambaliyar Ruwa —Rahoto

July 25, 2026

Ƴan Bindiga Sun Sace Shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu

July 25, 2026
Yadda Jami’an Tsaro Suka Fatattaki ’Yan Ta’adda A Wasu Jihohin Nijeriya, Sun Kama ‘Yan Kasar Pakistan Bakwai

Yadda Jami’an Tsaro Suka Fatattaki ’Yan Ta’adda A Wasu Jihohin Nijeriya, Sun Kama ‘Yan Kasar Pakistan Bakwai

July 25, 2026

Obasanjo Da Atiku Sun Sake Musayar Zafafan Kalaman Zargin Juna

July 25, 2026
Manufofin Tattalin Arzikin Gwamnatin Tinubu Sun Lalata Rayukan Al’ummar Nijeriya —ADC

Manufofin Tattalin Arzikin Gwamnatin Tinubu Sun Lalata Rayukan Al’ummar Nijeriya —ADC

July 25, 2026
An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

July 24, 2026
Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

July 24, 2026
Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

July 24, 2026
An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.