ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jerin ’Yan Wasan Da Za Taka Wa Super Eagles Leda A Gasar AFCON Ta 2026

by Rabilu Sanusi Bena
7 months ago

Kocin Super Eagles, Eric Chelle, ya fitar da jerin ’yan wasan da za su wakilci Nijeriya a gasar AFCON 2026 da za a yi a Maroko.

Jerin ya ƙunshi sabbin fuskoki da suka haɗa da Francis Uzoho da Paul Onuachu.

  • Shekara 5 Da Rasuwar Sam
  • Matatar Dangote Ta Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 699

Chelle ya miƙa jerin ga NFF, inda ya gayyaci ’yan wasa 28 da suka haɗa masu tsaron raga uku, ‘yan wasan baya takwas, ’yan wasan tsakiya takwas da kuma ’yan wasan gaba guda tara.

ADVERTISEMENT

Za a fara gasar daga ranar 21 ga watan Disamba 2025 zuwa 18 ga watan Janairu 2026.

A ɓangaren ‘yan wasan baya kuwa, akwai sabbin matasa kamar Ryan Alebiosu na Blackburn Rovers da Igoh Ogbu na Slavia Prague.

LABARAI MASU NASABA

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

A tsakiyar fili, matashi Ebenezer Akinsanmiro na Inter Milan, tare da Usman Muhammed da Tochukwu Nnadi, sun samu gurbi.

A gaba kuwa, tsohon ɗan wasan Flying Eagles, Lawal Salim Fago, ya samu gayyata ta farko.

Jerin ’Yan Wasan 28 Da Aka Zaɓo

Masu Tsaron Raga:

  • Stanley Nwabali (Chippa United, S. Africa)
  • Amas Obasogie (Singida Blackstars, Tanzania)
  • Francis Uzoho (Omonia FC, Cyprus)

 ‘Yan Wasan Baya:

  • Calvin Bassey (Fulham, Ingila)
  • Oluwasemilogo Ajayi (Hull City, Ingila)
  • Bright Osayi-Samuel (Birmingham City, Ingila)
  • Bruno Onyemaechi (Olympiakos, Girka)
  • Chidozie Awaziem (Nantes, Faransa)
  • Zaidu Sanusi (FC Porto, Portugal)
  • Igoh Ogbu (Slavia Prague, Czech)
  • Ryan Alebiosu (Blackburn Rovers, Ingila)

’Yan Wasan Tsakiya:

  • Alex Iwobi (Fulham, Ingila)
  • Frank Onyeka (Brentford, Ingila)
  • Wilfred Ndidi (Besiktas, Turkiyya)
  • Raphael Onyedika (Club Brugge, Belgium)
  • Tochukwu Nnadi (Zulte Waregem, Belgium)
  • Fisayo Dele-Bashiru (Lazio, Italiya)
  • Ebenezer Akinsanmiro (Pisa, Italiya)
  • Usman Muhammad (Ironi Tiberias, Isra’ila)

’Yan Wasan Gaba:

  • Ademola Lookman (Atalanta, Italiya)
  • Samuel Chukwueze (Fulham, Ingila)
  • Victor Osimhen (Galatasaray, Turkiyya)
  • Moses Simon (Paris FC, Faransa)
  • Chidera Ejuke (Sevilla, Spain)
  • Akor Adams (Sevilla, Spain)
  • Paul Onuachu (Trabzonspor, Turkiyya)
  • Cyriel Dessers (Panathinaikos, Girka)
  • Salim Fago Lawal (NK Istra, Croatia)
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars

MASU ALAKA

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana
Wasanni

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

July 5, 2026
Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
Manyan Labarai

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

July 3, 2026
NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman
Wasanni

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

July 2, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Taimaka Wa Kasashen Yankin Tsakiyar Afrika Karfafa Tsaronsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Taimaka Wa Kasashen Yankin Tsakiyar Afrika Karfafa Tsaronsu

LABARAI MASU NASABA

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

Enekweci Ne Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya A Wasannin Commonwealth Na Bana

July 5, 2026
Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.