• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Ya Kamata Mane Ya Bar Liverpool?

by Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
12 months ago
in Wasanni
0
Ko Ya Kamata Mane Ya Bar Liverpool?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Tun bayan kammala wasan karshe na gasar cin kofin zakarun turai da aka kammala a satin da ya gabata dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Sadio mane, ya bayyana cewa zai bar kungiyar a wannan kakar domin canja wajen buga wasa.

Dama dai kungiyoyi da dama na shirye-shiryen tunkarar kakar badi, sai dai har yanzu ba a fayyace makomar Sadio Mane din ba sai dai rahotanni daga kasar Ingila sun wallafa labarin cewar kungiyar Liverpool ba ta amince da tayin fam miliyan 25 da Bayern Munich ta yi wa dan kwallon Senegal din ba, mai shekara 30 a duniya.

  • Manchester United Ta Kai Tayin Kudi Domin Sayen De Jong

Liverpool ta yi wa Mane farashin sama da fam miliyan 40 ga duk mai son sayen dan kwallon, wanda ya ke kungiyar tun shekara ta 2016 daga Southampton, kuma saura kakar wasa daya yarjejeniyarsa ta kare.

Ana Alakanta Mane da komawa kungiyar Bayern Munich, bayan da Robert Lewawdoski ya ce zai bar kungiyar a kakar nan watakila ya koma buga La Liga a Barcelona a badi idan har burin nasa bai cika ba a wannan karon, haka kuma Munich ba ta da tabbas ko dan wasa Serge Gnabry zai ci gaba da buga wasa a kungiyar a badi ko akasin hakan.
A karshen mako ne Senegal ta doke Benin 3-1 a wasan neman gurbin shiga gasar kofin Afirka, kuma Mane ya ci biyu a karawar, daya a bugun fenariti kuma hakan ne ya sa Mane ya zama kan gaba a yawan ci wa Senegal kwallaye mai 32 a raga a wasa 90 da ya yi mata.
Henri Camara ne a baya mai kwallo 31 ke kan gaba a ci wa Senegal kwallaye a tarihi.

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Next Post

‘Yan Wasan Da Suka Fi Tsada A Duniya Yanzu

Related

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana
Wasanni

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

3 hours ago
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana
Wasanni

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

20 hours ago
Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara
Wasanni

Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara

2 days ago
Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 
Wasanni

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

7 days ago
Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?
Wasanni

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

1 week ago
La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius
Wasanni

La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius

1 week ago
Next Post
‘Yan Wasan Da Suka Fi Tsada A Duniya Yanzu

‘Yan Wasan Da Suka Fi Tsada A Duniya Yanzu

LABARAI MASU NASABA

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

June 3, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

June 3, 2023
Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

June 3, 2023
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

June 3, 2023
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

June 3, 2023
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

June 3, 2023
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

June 3, 2023
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.