ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka

by Sulaiman
10 months ago
Albashi

Gwamnatin Amurka ta bayyana damuwarta kan dorewar sabon mafi karancin albashin Nijeriya, inda ta yi gargadin cewa ma’aunin na ₦70,000 da aka amince da shi a baya-bayan nan bai isa ya fitar da ‘yan kasar daga kangin talauci ba saboda tabarbarewar tattalin arzikin kasar.

 

A cikin rahotonta na kasa na 2024 kan ayyukan kare hakkin bil’adama, wanda Ofishin Jakadancin Amurka na Ofishin Dimokuradiyya, Kare Hakkokin Dan Adam da kwadago, ya fitar a ranar 12 ga Agusta, 2025, Washington ta yi nuni da cewa, mafi karancin albashi, wanda a halin yanzu ya kai kusan dala 47.90 a kowane wata a kan farashin canji akan N1,500 na dala, yanzu ya ci gaba saboda faduwar darajar Naira.

ADVERTISEMENT
  • Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface
  • Za A Shigar Da Karin Makudan Kudade Domin Ayyukan Kyautata Rayuwar Al’ummun Jihar Xizang Ta Kasar Sin

Rahoton ya lura cewa, duk da cewa dokar ta 2024 (wacce aka yi wa kwaskwarima) ta mafi ƙarancin albashin ma’aikata, ta ninka inda ta baro a baya, amma aiwatar da ita ya zama babban kalubale a duk faɗin ƙasar.

 

LABARAI MASU NASABA

Babu Makarantar Da Aka Kai Wa Hari A Neja – ‘Yansanda

‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton-Ɓauna, Sun Kashe Sojoji 7 A Kaduna

Ya kara da cewa gwamnatin Nijeriya ba kasafai take tabbatar da bin doka ba, yayin da wasu jihohi suka ki aiwatar da dokar, saboda matsalar kudi.

 

“Kamfanoni da yawa suna da kasa da ma’aikata 25, kuma wannan doka ta fadi a kansu,” in ji rahoton, yana mai jaddada cewa dokar ta shafi kamfanoni ne da ke da ma’aikata 25 ko fiye da haka.

 

Ya kuma kara da cewa, ma’aikatan aikin gona da ma’aikatan wucin gadi, da wadanda ke kan aikin kwangiloli, su ma wannan dokar ta fadi a kansu.

 

Rahoton ya kuma ce, tsakanin kashi 70 zuwa 80 cikin 100 na ma’aikatan Nijeriya na aiki ne a karkashin kansu, suma haka, wannan doka ta fadi a kansu.

 

Bisa kididdigar da Amurka ta yi, yawan masu sa ido kan ayyukan kwadago a kasar bai isa ba wajen sa ido kan yadda ake bin doka da oda, lamarin da ya sa miliyoyin ma’aikata ke fuskantar cin zarafi.

 

Wannan tantancewar dai na zuwa ne a daidai lokacin da Nijeriya ke ci gaba da samun sauye-sauyen tattalin arziki da suka hada da batun cire tallafin man fetur da kuma hada-hadar canjin kudi, wadanda suka haifar da hauhawar farashin kayayyaki da kuma tabarbarewar tsadar rayuwa ga talakawan Nijeriya.

Albashi
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Bukaci A Inganta Fahimtar Juna Ta Hanyar Tattaunawa Tsakanin Mabambantan Wayewar Kai
  • Sulaiman
    2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna
  • Sulaiman
    Bangaren Sin Ya Yi Kira Da a Dukufa Wajen Neman Mafita Ta Siyasa A Rikicin Ukraine
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’in Tsaro, Sun Yi Garkuwa Da Mutane Da Dama A Sokoto

MASU ALAKA

’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja
Manyan Labarai

Babu Makarantar Da Aka Kai Wa Hari A Neja – ‘Yansanda

June 10, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton-Ɓauna, Sun Kashe Sojoji 7 A Kaduna

June 10, 2026
Hauhawar Farashi Da Rashin Tsaro Ne Manyan Ƙalubalen Nijeriya — Gwamnatin Tarayya
Manyan Labarai

Hauhawar Farashi Da Rashin Tsaro Ne Manyan Ƙalubalen Nijeriya — Gwamnatin Tarayya

June 10, 2026
Next Post
Nijeriya Ta Kori Ƙarin ‘Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

Nijeriya Ta Kori Ƙarin 'Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta'addanci Da Zamba A Intanet

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

Babu Makarantar Da Aka Kai Wa Hari A Neja – ‘Yansanda

June 10, 2026
Kano: Hisbah Ta Tantance Mutane 720 Waɗanda Za A Yi Wa Auren Gata

Kano: Hisbah Ta Tantance Mutane 720 Waɗanda Za A Yi Wa Auren Gata

June 10, 2026
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Kamo Ɗan Takarar Gwamnan Bauchi Na NDC, Ibrahim Kashim

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Kamo Ɗan Takarar Gwamnan Bauchi Na NDC, Ibrahim Kashim

June 10, 2026
Gwamnatin Jigawa Ta Dage Komawa Makaranta Saboda Kidayar Jama’a

‘Yansanda Sun Kama Masu Satar Mutane, ‘Yan Fashi A Jigawa, Sun Ƙwato Makamai

June 10, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

‘Yan Bindiga Sun Yi Kwanton-Ɓauna, Sun Kashe Sojoji 7 A Kaduna

June 10, 2026
Hauhawar Farashi Da Rashin Tsaro Ne Manyan Ƙalubalen Nijeriya — Gwamnatin Tarayya

Hauhawar Farashi Da Rashin Tsaro Ne Manyan Ƙalubalen Nijeriya — Gwamnatin Tarayya

June 10, 2026
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Mijina Da ’Ya’yana 4 A Lokaci Ɗaya — Bazawara

June 10, 2026
Wang Yi Ya Bukaci A Inganta Fahimtar Juna Ta Hanyar Tattaunawa Tsakanin Mabambantan Wayewar Kai

Wang Yi Ya Bukaci A Inganta Fahimtar Juna Ta Hanyar Tattaunawa Tsakanin Mabambantan Wayewar Kai

June 9, 2026
ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya

2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna

June 9, 2026
Bangaren Sin Ya Yi Kira Da a Dukufa Wajen Neman Mafita Ta Siyasa A Rikicin Ukraine

Bangaren Sin Ya Yi Kira Da a Dukufa Wajen Neman Mafita Ta Siyasa A Rikicin Ukraine

June 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.