A kwanakin baya ne wakilan manyan kamfanonin kasar Jamus, suka zo nan kasar Sin don halartar taron dandalin tattaunawa kan ci gaban kasar Sin, da kuma ziyartar hukumomin gwamnatin kasar Sin, ciki har da ma’aikatar harkokin cinikayya ta kasar da sauransu.
Kamfanonin Jamus sun bayyana fatan fadada ayyukansu a manyan fannoni, da kuma rungumar damar fara aiwatar da shirin raya kasa na shekaru biyar biyar karo na 15 da kasar Sin ke aiwatarwa. (Zainab Zhang)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post